< Mezmurlar 101 >
1 Davut'un mezmuru Sevgini ve adaletini ezgilerle anacağım, Seni ilahilerle öveceğim, ya RAB.
Ta Dawuda. Zabura ce. Zan rera wa ƙauna da adalcinka; gare ka, ya Ubangiji, zan rera yabo.
2 Dürüst davranmaya özen göstereceğim, Ne zaman geleceksin bana? Temiz bir yaşam süreceğim evimde,
Zan yi hankali ga yin rayuwa marar zargi, yaushe za ka zo gare ni? Zan bi da sha’anin gidana da zuciya marar abin zargi
3 Önümde alçaklığa izin vermeyeceğim. Tiksinirim döneklerin işinden, Etkilemez beni.
Ba zan kafa a gaban idanuna 1 wani abu marar kyau ba. Na ƙi jinin ayyukan mutane marasa aminci; ba za su manne mini ba.
4 Uzak olsun benden sapıklık, Tanımak istemem kötülüğü.
Mutane masu mugun zuciya za su nesa da ni; ba abin da zai haɗa ni da mugunta.
5 Yok ederim dostunu gizlice çekiştireni, Katlanamam tepeden bakan, gururlu insana.
Duk wanda ya yi ɓatanci wa maƙwabcinsa a ɓoye shi za a kashe; duk mai renin wayo da mai girman kai, ba zan jure masa ba.
6 Gözüm ülkenin sadık insanları üzerinde olacak, Yanımda oturmalarını isterim; Bana dürüst yaşayan kişi hizmet edecek.
Idanuna za su kasance a kan amintattu a cikin ƙasar, don su zauna tare da ni; tafiyarsa ba ta da zargi zai yi mini hidima.
7 Hilekâr evimde oturmayacak, Yalan söyleyen gözümün önünde durmayacak.
Babu mai ruɗun da zai zauna a gidana; babu mai ƙaryan da zai tsaya a gabana.
8 Her sabah ülkedeki kötüleri yok ederek Bütün haksızları RAB'bin kentinden söküp atacağım.
Kowace safiya zan rufe bakunan dukan mugaye a ƙasar; zan yanke kowane mai aikata mugunta daga birnin Ubangiji.