< Mika 5 >

1 Ey ordular kenti, şimdi ordularını topla. Çevremizi sardılar, İsrail'i yönetenin yanağına değnekle vuracaklar.
Ki tattara sojojinki, ya ke birnin mayaƙa, gama an kewaye mu da yaƙi. Za su bugi kumatun mai mulkin Isra’ila da sandar ƙarfe.
2 Ama sen, ey Beytlehem Efrata, Yahuda boyları arasında önemsiz olduğun halde, İsrail'i benim adıma yönetecek olan senden çıkacak. Onun kökeni öncesizliğe, zamanın başlangıcına dayanır.
“Amma ke, Betlehem ta Efrata, ko da yake ke ƙarama ce daga cikin zuriyarki a Yahuda, daga cikinki wani zai zo domina wanda zai yi mulkin Isra’ila, wanda asalinsa tun fil azal ne.”
3 Bu yüzden onu doğuracak olan kadın doğurana dek RAB İsrailliler'i düşmanlarına teslim edecek. Sonra öbür soydaşları İsrailliler'e katılacak.
Saboda haka za a yashe Isra’ila har sai wadda take naƙuda ta haihu sauran’yan’uwansa kuma sun dawo su haɗu da Isra’ilawa.
4 O gelince, halkını RAB'den aldığı güçle Tanrısı RAB'bin görkemli adına yönetecek. Halk güvenlik içinde yaşayacak. Çünkü bütün dünya onun büyüklüğünü kabul edecek.
Zai tsaya yă yi kiwon garkensa da ƙarfin Ubangiji, cikin girman sunan Ubangiji Allahnsa. Za su kuma zauna lafiya, gama girmansa za tă kai har ƙarshen duniya.
5 Halkına esenlik getirecek. Asurlular ülkemize saldırıp Kalelerimizi ele geçirince, Onlara karşı çok sayıda önder çıkaracağız.
Zai kuma zama salamarsu. Sa’ad da Assuriyawa suka kawo wa ƙasarmu hari suka tattake kagarunmu, za mu tā da makiyaya bakwai, har ma shugabannin mutane takwas su yi gāba da su.
6 Asur topraklarını kılıçla, Nemrut'un topraklarını yalın kılıçla yönetecekler. Ülkemize saldırıp sınırlarımızdan içeri girecek olan Asurlular'dan Bizi bu önderler kurtaracak.
Za su yi mulkin ƙasar Assuriya da takobi, ƙasar Nimrod kuma da zaran takobi. Zai cece mu daga hannun Assuriyawa sa’ad da suka kawo wa ƙasarmu hari suka kuma tattake zuwa cikin iyakokinmu.
7 Yakup'un soyundan geride kalanlar, Birçok halkın arasında RAB'bin gönderdiği çiy gibi, Kimseye dayanmadan, kimsenin onayını beklemeden Otları sulayan sağanak yağmurları gibi olacaklar.
Raguwar Yaƙub za tă kasance a tsakiyar mutane masu yawa kamar raɓa daga Ubangiji, kamar yayyafi a kan ciyawa, wanda ba ya jiran mutum ko kuma yă dakata wa ɗan adam.
8 Orman hayvanları arasında aslan ne ise, Davar sürülerini paralayıp dağıtan, kurtulma fırsatı vermeyen genç aslan ne ise, Yakup'un soyundan geride kalanlar da uluslar arasında, Halkların ortasında öyle olacaklar.
Raguwar Yaƙub za tă kasance tare da al’ummai, a cikin mutane masu yawa, kamar zaki a cikin sauran namun jeji, kamar ɗan zaki cikin garken tumaki, wanda yake tattaka yă kuma yi kaca-kaca da su sa’ad da yake ratsa a cikinsu, ba kuwa wanda zai cece su.
9 Ey İsrailliler, düşmanlarınızı yeneceksiniz. Karşıtlarınızın hepsi ortadan kalkacak.
Za a ɗaga hannunka cikin nasara a kan abokan gābanka, za a hallaka maƙiyanka duka.
10 RAB diyor ki, “O gün atlarınızı elinizden alacak, Savaş arabalarınızı yok edeceğim.
“A wannan rana,” in ji Ubangiji “Zan hallaka dawakanku daga cikinku, in kuma rurrushe kekunan yaƙinku.
11 Ülkenizdeki kentleri yıkacak, Bütün kalelerinizi yerle bir edeceğim.
Zan hallaka biranen ƙasarku in yi rugu-rugu da dukan katangunku.
12 Büyü yapma gücünüzü kıracağım, Aranızda falcı kalmayacak.
Zan kawar da maitarku, ba za a ƙara yin sihiri ba.
13 Putlarınızı, dikili taşlarınızı kaldırıp atacağım. Ellerinizle yaptığınız putlara artık tapmayacaksınız.
Zan sassare dukan gumakan da kuka sassaƙa da keɓaɓɓun duwatsunku a cikinku, nan gaba ba za ku ƙara rusuna wa aikin hannuwanku ba.
14 Aşera putlarınızı söküp atacağım, Yerle bir edeceğim kentlerinizi.
Zan tumɓuke daga gare ku ginshiƙan Asheranku in kuma rurrushe biranenku.
15 Söz dinlemeyen ulusları öfke ve gazapla cezalandıracağım.”
Zan yi ramuwa cikin fushi da hasala a kan al’umman da ba su yi mini biyayya ba.”

< Mika 5 >