< Eyüp 8 >
1 Şuahlı Bildat şöyle yanıtladı:
Sai Bildad mutumin Shuwa ya amsa,
2 “Ne zamana dek böyle konuşacaksın? Sözlerin sert rüzgar gibi.
“Har yaushe za ka gama faɗa waɗannan abubuwa? Maganganunka ba su da amfani.
3 Tanrı adaleti saptırır mı, Her Şeye Gücü Yeten doğru olanı çarpıtır mı?
Allah ba mai shari’ar gaskiya ba ne? Ko Maɗaukaki yakan yi abin da ba daidai ba?
4 Oğulların ona karşı günah işlediyse, İsyanlarının cezasını vermiştir.
Lokacin da’ya’yansa suka yi masa zunubi, yakan bar su su sha wahalar da zunubi yake kawowa.
5 Ama sen gayretle Tanrı'yı arar, Her Şeye Gücü Yeten'e yalvarırsan,
Amma in za ka dubi Allah ka roƙi Maɗaukaki,
6 Temiz ve doğruysan, O şimdi bile senin için kolları sıvayıp Seni hak ettiğin yere geri getirecektir.
in kai mai tsarki ne, kuma mai adalci, ko yanzu ma zai taimake ka, yă mayar maka iyalinka da farin cikinka.
7 Başlangıcın küçük olsa da, Sonun büyük olacak.
Ko da yake za ka fara da kaɗan, duk da haka za ka gama da samu mai yawa.
8 “Lütfen, önceki kuşaklara sor, Atalarının neler öğrendiğini iyice araştır.
“Tambayi na gaba da kai ka ji abin da iyayenka suka koya
9 Çünkü biz daha dün doğduk, bir şey bilmeyiz, Yeryüzündeki günlerimiz sadece bir gölge.
gama jiya kaɗai aka haife mu ba mu san kome ba, kuma kwanakinmu a duniya masu wucewa ne.
10 Onlar sana anlatıp öğretmeyecek, İçlerindeki sözleri dile getirmeyecek mi?
Ba za su bishe ka su kuma gaya maka abin da za ka yi ba? Ba za su yi magana daga cikin hikimar da suke da ita ba?
11 “Bataklık olmayan yerde kamış biter mi? Susuz yerde saz büyür mü?
Ko kyauro zai iya yi girma a wurin da ba ruwa? Ko za tă taɓa iya yin girma ba tare da ruwa ba?
12 Henüz yeşilken, kesilmeden, Otlardan önce kururlar.
Yayinda take girma ba a yanka ta, takan mutu da sauri fiye da ciyawa.
13 Tanrı'yı unutan herkesin sonu böyledir, Tanrısız insanın umudu böyle yok olur.
Abin da yake faruwa ke nan da duk wanda yake mantawa da Allah; waɗanda ba su da Allah, ba su da bege.
14 Onun güvendiği şey kırılır, Dayanağı ise bir örümcek ağıdır.
Abin da yake dogara a kai ba shi da ƙarfi; abin da yake dogara a kai yanar gizo ce.
15 Örümcek ağına yaslanır, ama ağ çöker, Ona tutunur, ama ağ taşımaz.
Ya jingina ga yanar gizo, amma ba ta tare shi, sun kama ta, amma ba za tă taimake su tsayawa ba.
16 Tanrısızlar güneşte iyi sulanmış bitkiyi andırır, Dalları bahçenin üzerinden aşar;
Yana kama da shukar da aka ba ta ruwa sosai lokacin da akwai rana sosai, tana yaɗuwa da kyau;
17 Kökleri taş yığınına sarılır, Çakılların arasında yer aranır.
shukar tana bin yaɗuwa, jijiyoyinta suna nannaɗe duwatsu, suna neman wurin da za su kama sosai a cikin duwatsu.
18 Ama yerinden sökülürse, Yeri, ‘Seni hiç görmedim’ diyerek onu yadsır.
Amma lokacin da aka tuge shukar daga wurin da take, wurin ba zai san da ita kuma ba, wurin zai ce, ‘Ban taɓa ganin ki ba.’
19 İşte sevinci böyle son bulur, Yerinde başka bitkiler biter.
Ba shakka shukar ta mutu ke nan, kuma waɗansu za su tsiro a wurin.
20 “Tanrı kusursuz insanı reddetmez, Kötülük edenlerin elinden tutmaz.
“Ba shakka, Allah ba ya ƙin marar laifi, ko kuma yă ƙarfafa masu aikata mugunta.
21 O senin ağzını yine gülüşle, Dudaklarını sevinç haykırışıyla dolduracaktır.
Sai dai yă cika bakinka da dariya, yă sa ka yi sowa ta murna.
22 Düşmanlarını utanç kaplayacak, Kötülerin çadırı yok olacaktır.”
Maƙiyanka za su sha kunya, za a kawar da tentin mugaye.”