< Eyüp 7 >

1 “Yeryüzünde insan yaşamı savaşı andırmıyor mu, Günleri gündelikçinin günlerinden farklı mı?
“Mutum bai sha wahalar aiki ba a duniya? Rayuwarsa ba kamar ta wanda aka yi hayarsa ba ne?
2 Gölgeyi özleyen köle, Ücretini bekleyen gündelikçi gibi,
Kamar yadda bawa yakan jira yamma ta yi, ko kuma kamar yadda wanda aka yi hayarsa yakan jira a biya shi kuɗin aikin da ya yi.
3 Miras olarak bana boş aylar verildi, Payıma sıkıntılı geceler düştü.
Saboda haka rabona shi ne watanni na zama banza, kowane dare kuwa sai ɓacin rai nake samu.
4 Yatarken, ‘Ne zaman kalkacağım’ diye düşünüyorum, Ama gece uzadıkça uzuyor, Gün doğana dek dönüp duruyorum.
Lokacin da na kwanta ina tunani, ‘Har sai yaushe zan tashi?’ Gari ya ƙi wayewa, ina ta jujjuyawa har safe.
5 Bedenimi kurt, kabuk kaplamış, Çatlayan derimden irin akıyor.
Jikina duk tsutsotsi da ƙuraje sun rufe shi, fatar jikina ta ruɓe tana fitar da ruwan miki.
6 “Günlerim dokumacının mekiğinden hızlı, Umutsuz tükenmekte.
“Kwanakina suna wucewa da sauri, fiye da yadda ƙoshiyar masaƙa take wucewa da sauri, za su kawo ga ƙarshe ba bege.
7 Ey Tanrı, yaşamımın bir soluk olduğunu anımsa, Gözüm bir daha mutluluk yüzü görmeyecek.
Ka tuna, ya Allah, raina numfashi ne kawai; idanuna ba za su taɓa sāke ganin farin ciki ba.
8 Şu anda bana bakan gözler bir daha beni görmeyecek, Senin gözlerin üzerimde olacak, Ama ben yok olacağım.
Idanun da suke ganina yanzu ba za su sāke ganina ba; za ku neme ni amma ba za ku same ni ba.
9 Bir bulutun dağılıp gitmesi gibi, Ölüler diyarına inen bir daha çıkmaz. (Sheol h7585)
Kamar yadda girgije yakan ɓace yă tafi, haka mutum yake shige zuwa kabari ba kuwa zai dawo ba. (Sheol h7585)
10 Bir daha evine dönmez, Bulunduğu yer artık onu tanımaz.
Ba zai taɓa zuwa gidansa ba; ba za a sāke san da shi ba.
11 “Bu yüzden sessiz kalmayacak, İçimdeki sıkıntıyı dile getireceğim; Canımın acısıyla yakınacağım.
“Saboda haka ba zan yi shiru ba; zan yi magana cikin ɓacin raina, zan nuna ɓacin raina cikin ruhu, cikin ƙuncin raina.
12 Ben deniz ya da deniz canavarı mıyım ki, Başıma bekçi koydun?
Ni teku ne, ko kuwa dodon ruwa, don me kake tsaro na?
13 Yatağım beni rahatlatır, Döşeğim acılarımı dindirir diye düşündüğümde,
Lokacin da nake zato zan sami salama in na kwanta a gadona don in huta,
14 Beni düşlerle korkutuyor, Görümlerle yıldırıyorsun.
duk da haka kana ba ni tsoro da mafarke-mafarke, kana tsorata ni da wahayi.
15 Öyle ki, boğulmayı, Ölmeyi şu yaşama yeğliyorum.
Na gwammace a shaƙe ni in mutu maimakon in kasance cikin wannan jiki.
16 Yaşamımdan tiksiniyor, Sonsuza dek yaşamak istemiyorum; Çek elini benden, çünkü günlerimin anlamı kalmadı.
Ba na so in zauna da rai; ba zan rayu ba har abada. Ku rabu da ni; rayuwata ba ta da amfani.
17 “İnsan ne ki, onu büyütesin, Üzerinde kafa yorasın,
“Mene ne mutum har da ka kula da shi haka, har ka mai da hankali a kansa,
18 Her sabah onu yoklayasın, Her an onu sınayasın?
har kake duba shi kowace safiya, kake kuma gwada shi koyaushe?
19 Gözünü üzerimden hiç ayırmayacak mısın, Tükürüğümü yutacak kadar bile beni rahat bırakmayacak mısın?
Ba za ka ɗan daina kallo na ba ko ka rabu da ni na ɗan lokaci?
20 Günah işledimse, ne yaptım sana, Ey insan gözcüsü? Niçin beni kendine hedef seçtin? Sana yük mü oldum?
In na yi zunubi, me na yi maka, kai mai lura da mutane? Don me ka sa ni a gaba? Na zame maka kaya mai nauyi ne?
21 Niçin isyanımı bağışlamaz, Suçumu affetmezsin? Çünkü yakında toprağa gireceğim, Beni çok arayacaksın, ama ben artık olmayacağım.”
Me ya sa ba za ka gafarta mini laifofina ba? Gama na kusa kwantawa cikin ƙasa; za ka neme ni, amma ba za ka same ni ba.”

< Eyüp 7 >