< Eyüp 38 >

1 RAB kasırganın içinden Eyüp'ü şöyle yanıtladı:
Sa’an nan Ubangiji ya amsa wa Ayuba. Ya ce,
2 “Bilgisizce sözlerle Tasarımı karartan bu adam kim?
“Wane ne wannan da yake ɓata mini shawarata da surutan wofi?
3 Şimdi erkek gibi kuşağını beline vur da, Ben sorayım, sen anlat.
Ka sha ɗamara kamar namiji; zan yi maka tambaya, za ka kuwa amsa mini.
4 “Ben dünyanın temelini atarken sen neredeydin? Anlıyorsan söyle.
“Kana ina lokacin da na aza harsashen duniya? Gaya mini, in ka sani.
5 Kim saptadı onun ölçülerini? Kuşkusuz biliyorsun! Kim çekti ipi üzerine?
Wane ne ya zāna girmanta? Ba shakka ka sani! Wane ne ya ja layin aunawa a kanta?
6 Neyin üstüne yapıldı temelleri? Kim koydu köşe taşını,
A kan me aka kafa tushenta, ko kuma wa ya sa dutsen kan kusurwarta,
7 Sabah yıldızları birlikte şarkı söylerken, İlahi varlıklar sevinçle çığrışırken?
yayinda taurarin safe suke waƙa tare dukan mala’iku kuma suka yi sowa don farin ciki.
8 “Denizin ardından kapıları kim kapadı, Ana rahminden fışkırdığı zaman;
“Wane ne ya rufe teku a bayan ƙofofi, lokacin da ya burtsatso daga cikin ciki.
9 Ona bulutları giysi, Koyu karanlığı kundak yaptığım,
Lokacin da na yi wa gizagizai riga na kuma naɗe su a cikin duhu sosai,
10 Sınırını koyduğum, Kapılarıyla sürgülerini yerleştirdiğim,
sa’ad da na yi masa iyaka na sa masa ƙofofi da wurin kullewa.
11 ‘Buraya kadar gelip öteye geçmeyeceksin, Gururlu dalgaların şurada duracak’ dediğim zaman?
Sa’ad da na ce ga iyakar inda za ka kai, ga inda raƙuman ruwanka za su tsaya?
12 “Sen ömründe sabaha buyruk verdin mi, Şafağa yerini gösterdin mi;
“Ko ka taɓa ba safiya umarni ko kuma ka sa asuba ta fito,
13 Yeryüzünün uçlarını tutsun, Oradaki kötüler silkilip atılsın diye?
don ta kama gefen duniya ta kakkaɓe mugaye daga cikinta?
14 Mühür basılan balçık gibi biçim değiştirir yeryüzü, Giysi kıvrımları gibi göze çarpar.
Ƙasa ta sāke siffa kamar laka da aka yi wa hatimi; ta fito a fili kamar riga.
15 Kötülerin ışıkları alınır, Kalkan kolları kırılır.
An hana mugaye haskensu, hannun da suka ɗaga an karya shi.
16 “Denizin kaynaklarına vardın mı, Gezdin mi enginin diplerinde?
“Ko ka taɓa tafiya zuwa maɓulɓulan teku, ko kuma ka taɓa zuwa cikin zurfin lungun teku?
17 Ölüm kapıları sana gösterildi mi? Gördün mü ölüm gölgesinin kapılarını?
Ko an taɓa nuna maka ƙofar mutuwa? Ko ka taɓa ganin ƙofar inuwar duhun mutuwa?
18 Dünyanın genişliğini kavradın mı? Anlat bana, bütün bunları biliyorsan.
Ko ka gane fāɗin duniya? Gaya mini, in ka san wannan duka.
19 “Işığın bulunduğu yerin yolu nerede? Ya karanlık, onun yeri neresi?
“Ina ne hanyar zuwa gidan haske? Kuma a ina duhu yake zama?
20 Onları yerlerine götürebilir misin? Evlerinin yolunu biliyor musun?
Ko za ka iya kai su wurarensu? Ka san hanyar zuwa wurin da suke zama?
21 Bilmediğin şey yok zaten, Çünkü onlarla aynı zamanda doğmuştun! O kadar yaşlısın!
Ba shakka ka sani, gama an riga an haife ka a lokacin! Ka yi shekaru da yawa kana rayuwa.
22 “Karın ambarlarına girdin mi, Dolunun ambarlarını gördün mü?
“Ka taɓa shiga rumbunan dusar ƙanƙara ko ka taɓa ganin rumbunan ƙanƙara
23 Ben onları sıkıntılı günler için, Kavga ve savaş günleri için saklıyorum.
waɗanda nake ajiya domin lokacin wahala, domin kwanakin yaƙi da faɗa?
24 Nerede ışığın dağıtıldığı, Doğu rüzgarının yeryüzüne saçıldığı yere giden yol?
Ina ne hanyar zuwa wurin da ake samun walƙiya, ko kuma inda daga nan ne ake watsa iskar gabas zuwa ko’ina cikin duniya?
25 Kim sellere kanal, Yıldırımlara yol açtı;
Wane ne ya yanka hanyar wucewar ruwa, da kuma hanyar walƙiyar tsawa
26 Kimsenin yaşamadığı toprakları, İnsanın bulunmadığı çölü sulasın diye;
don ba da ruwa a ƙasar da ba kowa a wurin jeji inda ba mai zama ciki
27 Kurak ve ıssız yeri doyursun, Ot bitirsin diye?
don a ƙosar da wurin da ya bushe a sa ciyawa ta tsiro a can?
28 Yağmurun babası var mı? Çiy damlalarını kim yarattı?
Ruwan sama yana da mahaifi? Wa ya zama mahaifin raɓa?
29 Buz kimin rahminden çıktı? Göklerden düşen kırağıyı kim doğurdu,
Daga cikin wane ne aka haifi ƙanƙara? Wane ne ya haifi jaura daga sammai
30 Sular taş gibi katılaşıp Enginin yüzü donunca?
lokacin da ruwa ya zama da ƙarfi kamar dutse, lokacin da saman ruwa ya daskare?
31 “Ülker yıldızlarını bağlayabilir misin? Oryon'un bağlarını çözebilir misin?
“Za ka iya daure kyakkyawar kaza da’ya’yanta? Ko za ka iya kunce igiyoyin mafarauci da kare da zomo?
32 Mevsimlerinde çıkartabilir misin takımyıldızları? Büyük ve Küçük Ayı'ya yol gösterebilir misin?
Za ka iya tattara taurari bisa ga lokacinsu ko kuma ka bi da beyar da’ya’yanta zuwa waje?
33 Biliyor musun göklerin yasalarını? Tanrı'nın yönetimini yeryüzünde kurabilir misin?
Ka san dokokin sammai? Ko za ka iya faɗar dangantakar Allah da duniya?
34 “Başına bol yağmur yağsın diye Bulutlara sesini duyurabilir misin?
“Za ka iya tsawata wa gizagizai ka kuma rufe kanka da ambaliyar ruwa?
35 Varıp da, ‘Buradayız’ desinler diye, Şimşekleri gönderebilir misin?
Kai ne kake aika walƙiya da tsawa zuwa inda suke zuwa? Ko suna zuwa wurinka su ce, ‘Ga mu nan mun zo?’
36 Kim mısırturnasına bilgelik, Horoza anlayış verdi?
Wane ne yake cika zuciya da hikima ko kuma yake ba zuciya ganewa?
37 Kimin bulutları sayacak bilgisi var? Kim göklerin tulumlarını boşaltabilir,
Wane ne yake da hikimar iya ƙirga gizagizai? Wane ne zai iya karkato bakunan tulunan sammai
38 Toprak sertleşip Parçaları birbirine yapışınca?
sa’ad da ƙura ta yi yawa ta daskare a wuri ɗaya?
39 “Dişi aslanlar için sen avlanabilir misin, Genç aslanların karnını doyurabilir misin,
“Za ka iya farauto wa zakanya nama, ka kuma kawar wa zakoki yunwarsu.
40 İnlerine sindikleri, Çalılıkta pusuya yattıkları zaman?
Lokacin da suka kwanta cikin kogunansu, ko kuma lokacin da suke a wurin ɓuyansu?
41 Kuzguna yiyeceğini kim sağlıyor, Yavruları Tanrı'ya feryat edip Açlıktan kıvrandığı zaman?
Wane ne yake ba hankaka abinci lokacin da’ya’yansa suke kuka ga Allah, kuma suna yawo don rashin abinci?

< Eyüp 38 >