< Eyüp 35 >
1 Elihu konuşmasına şöyle devam etti:
Sai Elihu ya ce,
2 “‘Tanrı'nın önünde haklıyım’ diyorsun. Doğru buluyor musun bunu?
“Ko kana tsammani wannan gaskiya ne? Kana cewa, ‘Ni mai adalci ne a gaban Allah.’
3 Ama hâlâ, ‘Günah işlemezsem Yararım ne, kazancım ne?’ diye soruyorsun.
Duk da haka kana tambayarsa cewa, ‘Wace riba nake da ita, kuma mene ne zan samu ta wurin ƙin yin zunubi?’
4 “Ben yanıtlayayım seni Ve arkadaşlarını.
“Zan so in ba ka amsa kai tare da abokanka.
5 Göklere bak da gör, Üzerinde yükselen bulutlara göz gezdir.
Ku ɗaga kai ku dubi sama ku gani; ku dubi gizagizai a samanku.
6 Günah işlersen, Tanrı'ya ne zararı olur? İsyanların çoksa ne olur O'na?
In kun yi zunubi ta yaya wannan zai shafi Allah? In zunubanku sun yi yawa, me wannan zai yi masa?
7 Doğruysan, O'na verdiğin nedir, Ya da ne alır O senin elinden?
In kuna da adalci, me kuka ba shi, ko kuma me ya karɓa daga hannunku?
8 Kötülüğün ancak senin gibi birine zarar verir, Doğruluğun ise yalnız insanoğlu içindir.
Muguntarku takan shafi mutum kamar ku ne kaɗai, adalcinku kuma yakan shafi’yan adam ne kaɗai.
9 “İnsanlar ağır baskı altında feryat ediyor, Güçlülere karşı yardım istiyor.
“Mutane suna kuka don yawan zalunci; suna roƙo don taimako daga hannu mai ƙarfi.
10 Ama kimse, ‘Nerede Yaratıcım Tanrı?’ demiyor; O Tanrı ki, gece bize ezgiler verir,
Amma ba wanda ya ce, ‘Ina Allah wanda ya halicce ni, mai ba da waƙoƙi cikin dare,
11 Yeryüzündeki hayvanlardan çok bize öğretir Ve bizi gökteki kuşlardan daha bilge kılar.
wanda ya fi koya mana fiye da dabbobin duniya ya kuma sa muka fi tsuntsayen cikin iska hikima.’
12 Kötülerin gururu yüzünden insanlar feryat ediyor, Ama yanıtlayan yok.
Ba ya amsawa lokacin da mutane suka yi kira don taimako domin girman kan mugaye.
13 Gerçek şu ki, Tanrı boş feryadı dinlemez, Her Şeye Gücü Yeten bunu önemsemez.
Lalle Allah ba ya sauraron roƙonsu na wofi; Maɗaukaki ba ya kula da roƙonsu.
14 O'nu görmediğini söylediğin zaman bile Davan O'nun önündedir, bekle;
Ta yaya zai saurara sosai ko zai saurara lokacin da kake cewa ba ka ganinsa, cewa ka kawo ƙara a wurinsa kuma dole ka jira shi.
15 Madem bu öfkeyle şimdi cezalandırmadı, İsyana da pek aldırmaz diyorsun.
Kuma ka ce, ba ya ba da horo cikin fushinsa ko kaɗan ba ya kula da mugunta.
16 Bu yüzden Eyüp ağzını boş yere açıyor, Bilgisizce konuştukça konuşuyor.”
Saboda haka Ayuba ya buɗe baki yana magana barkatai; yana ta yawan magana ba tare da sani ba.”