< Eyüp 17 >

1 “Yaşama gücüm tükendi, günlerim kısaldı, Mezar gözlüyor beni.
Na karaya, kwanakina sun kusa ƙarewa, kabari yana jirana.
2 Çevremi alaycılar kuşatmış, Gözümü onların aşağılamasıyla açıp kapıyorum.
Ba shakka masu yi mini ba’a suna kewaye da ni; idanuna suna ganin tsokanar da suke yi mini.
3 “Ey Tanrı, kefilim ol kendine karşı, Başka kim var bana güvence verecek?
“Ya Allah, ka ba ni abin da ka yi mini alkawari. Wane ne zai kāre ni?
4 Çünkü onların aklını anlayışa kapadın, Bu yüzden onları zafere kavuşturmayacaksın.
Ka rufe zuciyarsu yadda ba za su iya ganewa ba, saboda haka ba za ka bari su yi nasara ba.
5 Para için dostlarını satan adamın Çocuklarının gözünün feri söner.
In mutum ya juya wa abokansa baya don a ba shi wata lada’ya’yansa za su makance.
6 “Tanrı beni insanların diline düşürdü, Yüzüme tükürmekteler.
“Allah ya sa na zama abin da kowa yake magana a kai wanda kowa yake tofa wa miyau a fuska.
7 Kederden gözümün feri söndü, Kollarım bacaklarım çırpı gibi.
Idanuna ba sa gani sosai don baƙin ciki; jikina ya zama kamar inuwa kawai
8 Dürüst insanlar buna şaşıyor, Suçsuzlar tanrısızlara saldırıyor.
Mutanen da suke masu adalci wannan abu ya ba su tsoro; marasa laifi sun tayar wa marasa tsoron Allah.
9 Doğrular kendi yolunu tutuyor, Elleri temiz olanlar gittikçe güçleniyor.
Duk da haka, masu adalci za su ci gaba da tafiya a kan hanyarsu, waɗanda hannuwansu suke da tsabta kuma za su ƙara ƙarfi.
10 “Ama siz, hepiniz gelin yine deneyin! Aranızda bir bilge bulamayacağım.
“Amma ku zo dukanku, ku sāke gwadawa! Ba zan sami mutum ɗaya mai hikima ba a cikinku.
11 Günlerim geçti, tasarılarım, Dileklerim suya düştü.
Kwanakina sun wuce, shirye-shiryena sun ɓaci haka kuma abubuwan da zuciyata take so.
12 Bu insanlar geceyi gündüze çeviriyorlar, Karanlığa ‘Işık yakındır’ diyorlar.
Mutanen nan sun juya rana ta zama dare. A tsakiyar duhu suka ce, ‘Haske yana kusa.’
13 Ölüler diyarını evim diye gözlüyorsam, Yatağımı karanlığa seriyorsam, (Sheol h7585)
In kabari ne begen da nake da shi kaɗai, in na shimfiɗa gadona a cikin duhu, (Sheol h7585)
14 Çukura ‘Babam’, Kurda ‘Annem, kızkardeşim’ diyorsam,
In na ce wa kabari, ‘Kai ne mahaifina,’ tsutsa kuma ke ce, ‘Mahaifiyata’ ko ‘’yar’uwata,’
15 Umudum nerede? Kim benim için umut görebilir?
To, ina begena yake? Wane ne zai iya ganin wani bege domina?
16 Umut benimle ölüler diyarına mı inecek? Toprağa birlikte mi gireceğiz?” (Sheol h7585)
Ko begena zai tafi tare da ni zuwa kabari ne? Ko tare za a bizne mu cikin ƙura?” (Sheol h7585)

< Eyüp 17 >