< Eyüp 12 >

1 Eyüp şöyle yanıtladı:
Sai Ayuba ya amsa,
2 “Kendinizi bir şey sandığınız belli, Ama bilgelik de sizinle birlikte ölecek!
“Ba shakka ku ne mutanen nan, hikima za tă mutu tare da ku!
3 Sizin kadar benim de aklım var, Sizden aşağı kalmam. Kim bilmez bunları?
Amma ni ma ina da hankali kamar ku; ba ku fi ni ba. Wane ne bai san duk waɗannan abubuwan ba?
4 “Gülünç oldum dostlarıma, Ben ki, Tanrı'ya yakarırdım, yanıtlardı beni. Doğru ve kusursuz adam gülünç oldu.
“Na zama abin dariya ga abokaina, ko da yake na yi kira ga Allah ya kuwa amsa mini, duk da haka suka yi mini riya ko da yake ni mai adalci ne kuma marar laifi!
5 Kaygısızlar felaketi küçümser, Ayağı kayanı umursamaz.
Mutanen da ba su da damuwa suna jin daɗin ganin waɗanda suke dab da fāɗuwa.
6 Soyguncuların çadırlarında rahatlık var, Tanrı'yı gazaba getirenler güvenlik içinde, Tanrı'ya değil, kendi bileklerine güveniyorlar.
Amma wurin zaman’yan fashi yana nan ba mai damunsu, waɗanda kuma suke saɓa wa Allah suna zamansu lafiya, har ma da masu ɗaukar allahnsu a hannuwansu.
7 “Ama şimdi sor hayvanlara, sana öğretsinler, Gökte uçan kuşlara sor, sana anlatsınlar,
“Amma ka tambayi dabbobi, za su kuma koya maka, ko kuma tsuntsayen sararin sama kuma za su gaya maka.
8 Toprağa söyle, sana öğretsin, Denizdeki balıklara sor, sana bilgi versinler.
Ko ka yi magana da duniya, za tă kuma koya maka, ko kuma ka bar kifin teku su sanar da kai.
9 Hangisi bilmez Bunu RAB'bin yaptığını?
Wane ne cikin waɗannan bai san cewa hannun Ubangiji ne ya yi wannan ba?
10 Her yaratığın canı, Bütün insanlığın soluğu O'nun elindedir.
Ran kowace halitta yana a hannunsa, haka kuma numfashin dukan’yan adam.
11 Damağın yemeği tattığı gibi Kulak da sözleri denemez mi?
Ko kunne ba ya gwada kalmomi kamar yadda harshe yake ɗanɗana abinci?
12 Bilgelik yaşlılarda, Akıl uzun yaşamdadır.
Ko ba a wurin tsofaffi ake samun hikima ba? Ba tsawon rai yana kawo ganewa ba?
13 “Bilgelik ve güç Tanrı'ya özgüdür, O'ndadır öğüt ve akıl.
“Allah ne mai iko da kuma hikima, shawara da ganewa nasa ne.
14 O'nun yıktığı onarılamaz, O'nun hapsettiği kişi özgür olamaz.
Abin da ya rushe ba a iya ginawa ba; in ya kulle mutum ba a iya buɗe shi a sake shi ba.
15 Suları tutarsa, kuraklık olur, Salıverirse dünyayı sel götürür.
Idan ya hana ruwan sama, za a yi fări; in kuma ya saki ruwa za a yi ambaliya.
16 Güç ve zafer O'na aittir, Aldanan da aldatan da O'nundur.
Shi ne mai ƙarfi da kuma mai nasara; mai ruɗi da wanda aka ruɗa, duk nasa ne.
17 Danışmanları çaresiz kılar, Yargıçları çıldırtır.
Yakan sa mashawarta su zama marasa hikima yă kuma sa wawaye su zama masu shari’a.
18 Kralların bağladığı bağı çözer, Bellerine kuşak bağlar.
Yana cire sarƙar da sarakuna suka ɗaura yă kuma ɗaura musu wata tsumma a kwankwaso.
19 Kâhinleri çaresiz kılar, Koltuklarında yıllananları devirir.
Yakan ƙasƙantar da firistoci yă kuma tumɓuke masu ikon da aka kafa tun da daɗewa.
20 Güvenilir danışmanları susturur, Yaşlıların aklını alır.
Yana sa amintattun mashawarta su yi shiru yakan kawar da hikimar dattawa.
21 Rezalet saçar soylular üzerine, Güçlülerin kuşağını gevşetir.
Yakan sa masu iko su ji kunya yă kuma ƙwace ƙarfin masu ƙarfi.
22 Karanlıkların derin sırlarını açar, Ölüm gölgesini aydınlığa çıkarır.
Yana buɗe abubuwan da suke cikin duhu yă kuma kawo haske a wuraren da ba haske;
23 Ulusları büyütür, ulusları yok eder, Ulusları genişletir, ulusları sürgün eder.
yana sa al’ummai su zama manya, sai kuma yă hallaka su; yana sa al’ummai su ƙasaita, yă kuma watsar da su.
24 Dünya önderlerinin aklını başından alır, Yolu izi belirsiz bir çölde dolaştırır onları.
Yana hana shugabannin duniya ganewa; Ya bar su su yi ta makuwa, su ruɗe, su ɓata.
25 Karanlıkta el yordamıyla yürür, ışık yüzü görmezler; Sarhoş gibi dolaştırır onları.
Suna lallube cikin duhu ba haske; yă sa su yi ta tangaɗi kamar bugaggu.

< Eyüp 12 >