< Yeşaya 57 >

1 Doğru kişi ölüp gidiyor, Kimsenin umurunda değil. Sadık adamlar da göçüp gidiyor; Kimse doğru kişinin göçüp gitmekle Kötülükten kurtulduğunun farkında değil.
Mai adalci yakan mutu, ba kuwa wanda yakan yi tunani a zuciyarsa; an kwashe mutanen kirki, ba kuwa wanda ya fahimta cewa an kwashe masu adalci don a tsame su daga mugunta.
2 Doğru kişi esenliğe kavuşur, Doğru yolda yürümüş olan mezarında rahat uyur.
Waɗanda suke aikata abin da yake daidai sukan shiga da salama; sukan huta yayinda suka kwanta cikin kabari.
3 Ama siz, ey falcı kadının çocukları, Fahişelik ve zina edenlerin soyu, buraya gelin!
“Amma ku, ku matso nan, ku’ya’ya maza na masu sihiri, ku zuriyar mazinata da karuwai!
4 Siz kiminle alay ediyorsunuz? Kime dudak büküyor, dil çıkarıyorsunuz? Ağaçlar arasında, bol yapraklı her ağacın altında Şehvetle yanıp tutuşan, Vadilerde, kaya kovuklarında çocuklarını kurban eden, İsyan torunları, yalan soyu değil misiniz siz?
Wane ne kuke yi wa ba’a? Ga wa kuke masa gwalo kuna kuma fitar da harshe? Ashe, ku ba tarin’yan tawaye ba ne, zuriyar maƙaryata?
5
Kuna cike da muguwar sha’awa mai ƙonawa a cikin itatuwan oak da kuma a ƙarƙashin kowane itace mai inuwa; kuna miƙa hadayar’ya’yanku a rafuffuka da kuma a ƙarƙashin tsagaggun duwatsu.
6 Sizin payınız Vadinin düzgün taşlarından yapılan putlardır, Evet, sizin nasibiniz onlardır! Onlara dökmelik sunular döktünüz, Tahıl sunuları sundunuz. Bütün bunlardan sonra sizi cezalandırmaktan çekineceğimi mi sanıyorsunuz?
Gumakan da suke cikin duwatsu masu sulɓi su ne rabonku; su ɗin, su ne rabonku. I, gare su kuka kwarara hadayu na sha kuka kuma miƙa hadayu na gari. Saboda waɗannan abubuwa, zan yi haƙuri?
7 Yatağınızı ulu, yüksek dağa serdiniz, Oraya bile kurban kesmeye gidiyorsunuz.
Kun yi gadonku a dogayen duwatsu masu tsayi da kuma a tudu mai tsawo; a can kuka haura don ku miƙa hadayunku.
8 Kapılarınızın, sövelerinizin arkasına İğrenç simgeler koydunuz. Beni bıraktınız, Yataklarınızı ardına kadar açıp içine girdiniz, Oynaşlarınızla anlaşıp birlikte yatmaya can atıyorsunuz. Onların çıplaklığını seyrettiniz.
A bayan ƙofofi da madogaran ƙofofi kuka kafa alamun gumakanku. Kuka yashe ni, kuka kware gadonku, kuka kwanta a kansa kuka fadada shi; kuka kuma ƙulla yarjejjeniya da waɗanda kuke ƙaunar gadajensu, kuka dubi tsiraicinsu.
9 Çeşit çeşit hoş kokular sürünüp ilah Molek'e yağ götürdünüz. Elçilerinizi ta uzaklara gönderdiniz, Ölüler diyarına dek alçalttınız kendinizi. (Sheol h7585)
Kuka tafi wurin Molek da man zaitun kuka kuma riɓaɓɓanya turarenku. Kuka aika jakadunku can da nisa; kuka gangara zuwa cikin kabari kansa! (Sheol h7585)
10 Uzun yolculuklar sizi yorduğu halde, “Pes ettim” demediniz. Gücünüzü tazeleyip durdunuz, Bu nedenle de tükenmediniz.
Kuka gaji cikin dukan al’amuranku, amma ba ku iya cewa, ‘Aikin banza ne ba.’ Kuka sami sabuntar ƙarfinku, ta haka ba ku suma ba.
11 “Sizi kaygılandıran, korkutan kim ki, Bana ihanet ediyor, beni anmıyor, Yüreğinizde bana yer vermiyorsunuz? Benden korkmamanızın nedeni Uzun zamandır suskun kalışım değil mi?
“Wa ya sa ku fargaba, kuna jin tsoro har kuka yi mini ƙarya, ba ku kuma tuna da ni ba balle ku yi tunanin wannan a zukatanku? Ba don na daɗe ina shiru ba ne ya sa ba kwa tsorona?
12 Sözde doğruluğunuzu da yaptıklarınızı da ilan edeceğim, Bunların size yararı olmayacak.
Zan bayyana adalcinku da kuma ayyukanku, ba kuwa za su amfane ku ba.
13 Feryat ettiğinizde Topladığınız putlar sizi kurtarsın bakalım! Rüzgar hepsini silip süpürecek, Bir soluk onları alıp götürecek. Bana sığınansa ülkeyi mülk edinecek, Kutsal dağımı miras alacak.”
Sa’ad da kuka nemi taimako, bari tarin gumakanku su cece ku! Iska za tă kwashe dukansu tă tafi, ɗan numfashi kawai zai hura su. Amma mutumin da ya mai da ni mafakarsa zai gāji ƙasar ya kuma mallaki dutsena mai tsarki.”
14 RAB diyor ki, “Toprak yığıp yol yapın, Halkımın yolundaki engelleri kaldırın.”
Za a kuma ce, “Ku gina, ku gina, ku gyara hanya! Ku kawar da abubuwan sa tuntuɓe a hanyar mutanena.”
15 Yüce ve görkemli Olan, Sonsuzlukta yaşayan, adı Kutsal Olan diyor ki, “Yüksek ve kutsal yerde yaşadığım halde, Alçakgönüllülerle, ezilenlerle birlikteyim. Yüreklerini sevindirmek için ezilenlerin yanındayım.
Gama abin da Maɗaukaki da kuma Mai daraja ya faɗa wanda yake raye har abada, wanda sunansa mai tsarki ne, “Ina zama a bisa da kuma a tsattsarkan wuri, amma kuma tare da shi wanda yake mai halin tuba mai tawali’u a ruhu, don in farfaɗo da ruhu mai tawali’u in kuma farfaɗo da zuciyar mai halin tuba.
16 Çünkü sonsuza dek davacı ve öfkeli olacak değilim, Öyle olsa, yarattığım canlarla ruhlar karşımda dayanamazdı.
Ba zan tuhume su har abada ba, ba kuwa kullum zai yi fushi ba, gama a haka ruhun mutumin zan yi suma a gabana, shi numfashin mutumin da na halitta.
17 Haksız kazanç suçuna öfkelenip halkı cezalandırdım, Öfkeyle yüzümü çevirdim onlardan. Ne var ki, inatla kendi yollarından gittiler.
Na yi fushi saboda kwaɗayin zunubinsa; na yi masa horo, na kuma ɓoye fuskata saboda fushi, duk da haka ya ci gaba da ayyukan zunubinsa.
18 “Yaptıklarını gördüm, Ama onları iyileştirip yol göstereceğim. Karşılık olarak hem onları Hem de aralarında yas tutanları avutacağım.
Na ga al’amuransa, amma zan warkar da shi; zan bi da shi in mayar da ta’aziyya a gare shi,
19 Dudaklardan övgü sözleri döktüreceğim. Uzaktakine de yakındakine de Tam esenlik olsun” diyor RAB, “Hepsini iyileştireceğim.”
ina ƙirƙiro yabo a leɓunan masu makoki a Isra’ila. Salama, salama, ga waɗanda suke nesa da kuma kusa,” in ji Ubangiji. “Zan kuma warkar da su.”
20 Ama kötüler çalkalanan deniz gibidir, O deniz ki, rahat duramaz, suları çamur ve pislik savurur.
Amma mugaye suna kama da tumbatsar teku, wanda ba ya natsuwa, wanda raƙumansa sukan kawo gurɓacewa da tabo.
21 “Kötülere esenlik yoktur” diyor Tanrım.
“Babu salama ga mugaye,” in ji Allahna.

< Yeşaya 57 >