< Hoşea 6 >

1 “Gelin, RAB'be dönelim. Bizi O parçaladı, O iyileştirecek. Bizi O yaraladı, Yaramızı O saracak.
“Ku zo, mu koma ga Ubangiji. Ya yayyage mu kucu-kucu amma zai warkar da mu; ya ji mana ciwo amma zai daure mana miyakunmu.
2 İki gün sonra bizi diriltecek, Üçüncü gün ayağa kaldıracak, Huzurunda yaşayalım diye.
Bayan kwana biyu zai rayar da mu, a rana ta uku zai tashe mu, don mu rayu a gabansa.
3 RAB'bi tanıyalım, RAB'bi tanımaya gayret edelim. O tan gibi şaşmadan doğacak, Yağmur gibi, toprağı sulayan Son yağmur gibi bize gelecektir.”
Bari mu yarda da Ubangiji; bari mu nace gaba don mu yarda da shi. Muddin rana tana fitowa, zai bayyana; zai zo mana kamar ruwan bazara, kamar ruwan saman farko da yake jiƙe ƙasa.”
4 Tanrı şöyle diyor: “Ey Efrayim, ne yapayım sana? Ey Yahuda, sana ne yapayım? Sevginiz sabah sisine benziyor, Erkenden uçup giden çiy gibi.
“Me zan yi da kai Efraim? Me zan yi da kai Yahuda? Ƙaunarku tana kamar hazon safiya, kamar raɓar safiya da takan ɓace.
5 Bu yüzden sizi peygamberler aracılığıyla lime lime doğradım, Ağzımdan çıkan sözlerle öldürdüm; Yargılarım şimşek gibi ışıldıyor.
Saboda haka na yayyaga ku kucu-kucu tare da annabawana, na kashe ku da kalmomin bakina; hukuntaina sun haskaka kamar walƙiya a kanku.
6 Çünkü ben kurbandan değil, bağlılıktan hoşlanırım, Yakmalık sunulardan çok beni tanımanızı isterim.
Gama jinƙai nake bukata, ba hadaya ba, ku kuma san Allah a maimakon hadayun ƙonawa.
7 Oysa onlar Adam Kenti'nde Antlaşmaya uymadılar, Orada bana ihanet ettiler.
Kamar Adamu, sun tā da alkawari, sun yi mini rashin aminci a can.
8 Gilat kötülük yapanların kentidir, Kan izleriyle doludur.
Gileyad birni ce ta mugayen mutane, da tabon alamun jini.
9 Haydut çeteleri nasıl pusuya yatarsa, Kâhinler takımı da öyle; Şekem yolunda adam öldürüyor, Rezillik yapıyorlar.
Kamar yadda mafasa sukan yi fakon mutum, haka ƙungiyoyin firistoci suke; suna kisa a hanya zuwa Shekem, suna aikata laifofi bankunya.
10 İsrail halkında korkunç bir şey gördüm. Efrayim zinaya kapılmış, Kirlenmiş İsrail.
Na ga wani abu mai bantsoro a gidan Isra’ila. A can Efraim ya miƙa wuya ga karuwanci Isra’ila kuma ta ƙazantu.
11 “Ey Yahuda, senin için de bir hasat günü saptandı. “Ne zaman halkımın durumunu düzeltmek,
“Ku kuma, ya mutanen Yahuda, na shirya muku ranar girbi. “A duk sa’ad da zan mayar da dukiya wa mutanena,

< Hoşea 6 >