< Hoşea 13 >
1 Efrayim konuştuğunda herkes titrerdi, Yücelmişti İsrail'de. Ama Baal'a taparak suç işleyince öldü.
Sa’ad da Efraim ya yi magana, mutane sun yi rawan jiki; an girmama shi a cikin Isra’ila. Amma sai ya zama mai laifi na yin wa Ba’al sujada, ya kuwa mutu.
2 Şimdi günah üstüne günah işliyorlar, Gümüşlerinden dökme putlar, Akıllıca tasarlanmış putlar yapıyorlar, Hepsi de usta işi. Bu insanlar hakkında, “İnsan kurban edenler Buzağıları öpüyor!” diye konuşuluyor.
Yanzu sai yin zunubi a kai a kai suke; suna yin gumaka wa kansu daga azurfansu, da wayo suna sarrafa siffofi, dukansu aikin masu aikin hannu ne. Ana magana waɗannan mutane cewa, “Suna miƙa hadayar mutum su kuma sumbaci gumakan maruƙa.”
3 Bu yüzden sabah sisine, Erken uçup giden çiye, Harman yerinden savrulan saman çöpüne, Bacadan tüten dumana dönecekler.
Saboda haka za su zama kamar hazon safiya, kamar raɓar safen da yakan kakkaɓe, kamar ƙaiƙayin da ake tankaɗe daga masussuka, kamar hayaƙin da yake fita daga taga.
4 “Ama seni Mısır'dan çıkaran Tanrın RAB benim, Benden başka tanrı tanımayacaksın, Çünkü başka kurtarıcı yoktur.
“Amma ni ne Ubangiji Allahnku, wanda ya fitar da ku daga Masar. Ba za ku yarda da wani Allah ba sai ni, ba wani Mai Ceto in ban da ni.
5 Ben sana çölde, Kurak topraklarda göz kulak oldum.
Na lura da ku a hamada, cikin ƙasar mai ƙunar zafi.
6 Otlaklara sahip olunca doydular, Doyunca gurura kapıldılar; Bu yüzden unuttular beni.
Sa’ad da na ciyar da su sun ƙoshi; sa’ad da suka ƙoshi, sai suka fara taƙama; sai suka manta da ni.
7 Ben de onlara karşı bir aslan gibi olacağım, Bir pars gibi yol kenarında pusuya yatacağım.
Saboda haka zan hau kansu kamar zaki, zan ɓuya a bakin hanya kamar damisa.
8 Yavrularından edilmiş dişi ayı gibi Karşılarına çıkacak, Yüreklerinin zarını yırtacağım, Dişi aslan gibi onları oracıkta yiyip bitireceğim, Yabanıl bir hayvan parçalayacak onları.
Kamar beyar da aka ƙwace mata’ya’yanta, zan fāɗa musu in ɓarke su. Kamar zaki zan cinye su; kamar naman jeji zan yayyage su.
9 “Ey İsrail, bana, yardımcına karşı çıkman Yıkıma uğratıyor seni.
“An hallaka ku, ya Isra’ila, domin kun tayar mini, kun tayar wa mai taimakonku.
10 Nerede seni bütün kentlerinde Kurtaracak kralın? Yöneticilerin nerede? Hani, onlar için: ‘Bana bir kral ve önderler ver!’ demiştin.
Ina sarkinku, da zai cece ku? Ina masu mulkinku cikin dukan garuruwanku, waɗanda kuka ce, ‘Ba mu sarki da shugabanni’?
11 Öfkelendiğimde bir kral verdim sana, Gazaba gelince alıp götürdüm onu.
Saboda haka cikin fushina na ba ku sarki, kuma cikin hasalata na ɗauke shi.
12 Efrayim'in suçu birikmiş, Günahı kayda geçmiş.
An yi ajiyar laifin Efraim, aka lissafta zunubansa.
13 Doğum sancıları çeken kadının akılsız oğludur o, Çünkü zamanı geldiğinde, Açık rahimden çıkmıyor.
Naƙuda ta zo masa kamar a mace mai haihuwa, amma shi yaro ne marar hikima; sa’ad da lokaci ya kai, ba ya zuwa inda mahaifa ta buɗe.
14 “Onları fidyeyle kurtaracağım Ölüler diyarının elinden, Ölümden fidyeyle kurtaracağım. Felaketin nerede, ey ölüm? Yıkıcılığın nerede, ey ölüler diyarı? Hiç pişmanlık duymayacağım. (Sheol )
“Zan fanshe su daga ikon kabari; zan cece su daga mutuwa. Ina annobanki, ya mutuwa? Ina hallakarka, ya kabari? “Ba zan ji tausayi ba, (Sheol )
15 “Kardeşleri arasında serpilip gelişse de, Doğu rüzgarı, çölden esen RAB'bin soluğu üzerine gelecek, Onun kaynağı kuruyacak, Pınarı kesilecek, Değerli eşyalarının hazinesi yağmalanacak.
ko da ma ya ci gaba cikin’yan’uwansa. Iskar gabas daga Ubangiji za tă zo, tana hurawa daga hamada; maɓulɓularsa za tă kafe rijiyarsa kuma ta bushe. Za a kwashi kaya masu daraja na ɗakin ajiyarsa ganima.
16 Samiriye halkı suçunun cezasını çekecek, Çünkü Tanrısı'na başkaldırdı. Kılıçla yıkılacaklar, Yere çalınıp parçalanacak yavruları, Gebe kadınlarının karnı yarılacak.”
Dole mutanen Samariya su ɗauki laifinsu, domin sun tayar wa Allahnsu. Za a kashe su da takobi; za a fyaɗa ƙananansu da ƙasa, za a ɓarke matansu masu ciki.”