< Yaratiliş 15 >
1 Bundan sonra RAB bir görümde Avram'a, “Korkma, Avram” diye seslendi, “Senin kalkanın benim. Ödülün çok büyük olacak.”
Bayan wannan, maganar Ubangiji ta zo wa Abram cikin mafarki cewa, “Kada ka ji tsoro, Abram. Ni ne garkuwarka, kuma ladanka zai zama mai girma.”
2 Avram, “Ey Egemen RAB, bana ne vereceksin?” dedi, “Çocuk sahibi olamadım. Evim Şamlı Eliezer'e kalacak.
Amma Abram ya ce, “Ya Ubangiji Mai Iko Duka, mene ne za ka ba ni, ganin cewa ba na haihuwa, wanda kuma zai gāji gādon gidana shi ne Eliyezer mutumin Damaskus?”
3 Bana çocuk vermediğin için evimdeki bir uşak mirasçım olacak.”
Abram ya kuma ce, “Ga shi ba ka ba ni ɗa ba, don haka bawan da aka haifa a gidana ne zai zama magājina.”
4 RAB yine seslendi: “O mirasçın olmayacak, öz çocuğun mirasçın olacak.”
Sa’an nan maganar Ubangiji ta zo gare shi cewa, “Wannan mutum ba zai zama magājinka ba, ɗa da yake zuwa daga jikinka ne zai zama magājinka.”
5 Sonra Avram'ı dışarı çıkararak, “Göklere bak” dedi, “Yıldızları sayabilir misin? İşte, soyun o kadar çok olacak.”
Sai Ubangiji ya fito da kai shi waje ya ce, “Ka dubi sammai ka kuma ƙirga taurari, in har za ka iya ƙirga su.” Sa’an nan ya ce masa, “Haka zuriyarka za tă zama.”
6 Avram RAB'be iman etti, RAB bunu ona doğruluk saydı.
Abram ya gaskata, Ubangiji kuma ya lasafta shi adalci ga Abram.
7 Tanrı Avram'a, “Bu toprakları sana miras olarak vermek için Kildaniler'in Ur Kenti'nden seni çıkaran RAB benim” dedi.
Ubangiji ya kuma ce wa Abram, “Ni ne Ubangiji wanda ya fitar da kai daga Ur na Kaldiyawa, domin in ba ka wannan ƙasa ka mallake ta.”
8 Avram, “Ey Egemen RAB, bu toprakları miras alacağımı nasıl bileceğim?” diye sordu.
Amma Abram ya ce, “Ya Ubangiji Mai Iko Duka, yaya zan san cewa zan mallake ta?”
9 RAB, “Bana bir düve, bir keçi, bir de koç getir” dedi, “Hepsi üçer yaşında olsun. Bir de kumruyla güvercin yavrusu getir.”
Saboda haka Allah ya ce masa, “Kawo mini karsana, akuya, da kuma rago kowanne yă kasance shi shekara uku ne, da kurciya da kuma ɗan tattabara.”
10 Avram hepsini getirdi, ortadan kesip parçaları birbirine karşı dizdi. Yalnız kuşları kesmedi.
Abram ya kawo waɗannan duka a gaban Allah, ya raba kowannensu a tsakiya, ya ajiye su gab da juna, amma bai tsaga tsuntsayen a tsaka ba.
11 Leşlerin üzerine konan yırtıcı kuşları kovdu.
Sai tsuntsaye masu cin nama suka sauko a kan gawawwakin, amma Abram ya kore su.
12 Güneş batarken Avram derin bir uykuya daldı. Üzerine dehşet verici zifiri bir karanlık çöktü.
Yayinda rana tana fāɗuwa, sai Abram ya yi barci mai zurfi, sai wani duhu mai kauri mai kuma bantsoro ya rufe shi.
13 RAB Avram'a şöyle dedi: “Şunu iyi bil ki, senin soyun yabancı bir ülkede, gurbette yaşayacak. Dört yüz yıl kölelik edip baskı görecek.
Sa’an nan Ubangiji ya ce wa Abram, “Ka sani tabbatacce cewa shekaru ɗari huɗu, zuriyarka za tă zama baƙi a ƙasar da ba tasu ba, za a mai da su bayi, a kuma wulaƙanta su.
14 Ama soyuna kölelik yaptıran ulusu cezalandıracağım. Sonra soyun oradan büyük mal varlığıyla çıkacak.
Amma zan hukunta al’ummar da suka yi bauta kamar bayi, daga baya kuma za su fita da mallaka mai yawa.
15 Sen de esenlik içinde atalarına kavuşacaksın. İleri yaşta ölüp gömüleceksin.
Amma kai za ka koma wurin kakanninka cikin salama a kuma binne ka da kyakkyawan tsufa.
16 Soyunun dördüncü kuşağı buraya geri dönecek. Çünkü Amorlular'ın yaptığı kötülükler henüz doruğa varmadı.”
A tsara ta huɗu zuriyarka za tă komo nan, saboda zunubin Amoriyawa bai riga ya cika ba.”
17 Güneş batıp karanlık çökünce, dumanlı bir mangalla alevli bir meşale göründü ve kesilen hayvan parçalarının arasından geçti.
Sa’ad da rana ta fāɗi, aka kuwa yi duhu, sai wata tukunya mai hayaƙi, mai harshen wuta mai ci, ta bayyana, ta kuma wuce tsakanin abubuwan nan da aka tsaga.
18 O gün RAB Avram'la antlaşma yaparak ona şöyle dedi: “Mısır Irmağı'ndan büyük Fırat Irmağı'na kadar uzanan bu toprakları –Ken, Keniz, Kadmon, Hitit, Periz, Refa, Amor, Kenan, Girgaş ve Yevus topraklarını– senin soyuna vereceğim.”
A wannan rana, Ubangiji ya yi alkawari da Abram ya ce, “Ga zuriyarka na ba da wannan ƙasa, daga kogin Masar zuwa babban kogi, Yuferites ke nan,
ƙasar Keniyawa, Kenizziyawa, Kadmoniyawa,
Hittiyawa, Ferizziyawa, Refahiyawa,
Amoriyawa, Kan’aniyawa, Girgashiyawa da kuma Yebusiyawa.”