< Ezra 10 >
1 Ağlayarak kendini Tanrı'nın Tapınağı'nın önünde yere atan Ezra dua edip günahlarını açıkladı. Bu arada erkek, kadın, çocuk, İsrailliler'den çok büyük bir topluluk Ezra'nın çevresine toplandı. Onlar da hıçkıra hıçkıra ağlıyordu.
Yayinda Ezra yake addu’a, yake kuma furta laifi, yana kuka, yana a durƙushe da kansa ƙasa a gaban gidan Allah, sai babban taron jama’ar Isra’ilawa, maza, mata da yara, suka taru a wurinsa. Su ma suka yi kuka mai zafi.
2 Elamoğulları'ndan Yehiel oğlu Şekanya, Ezra'ya şöyle dedi: “Çevremizdeki halklardan yabancı karılar aldığımız için Tanrımız'a ihanet ettik. Buna karşın İsrail için hâlâ umut var.
Sai Shekaniya ɗan Yehiyel, daga zuriyar Elam ya ce wa Ezra, “Mun yi wa Allah rashin aminci ta wurin yin auratayya da maƙwabtanmu, amma duk da haka bai yashe mutanen Isra’ila ba.
3 Senin ve Tanrımız'ın buyrukları karşısında titreyenlerin öğütleri uyarınca, bütün yabancı kadınları ve çocuklarını uzaklaştırmak için Tanrımız'la şimdi bir antlaşma yapalım. Bu antlaşma yasaya uygun olsun.
Yanzu bari mu yi alkawari da Allahnmu, mu kori matan da yaransu bisa ga abin da ranka yă daɗe da sauran shugabannin da kuke girmama umarnin Allah kuka shawarce mu, bari mu yi haka bisa ga doka.
4 Haydi kalk! Sorumluluk senin üzerinde. Biz seni destekleyeceğiz. Güçlü ol ve gerekeni yap!”
Sai ka tashi, gama wannan hakkinka ne, za mu ba ka goyon baya. Saboda haka ka yi ƙarfin hali ka aikata shi.”
5 Bunun üzerine yerden kalkan Ezra önde gelen Levili kâhinlere ve öbür İsrailliler'e söyleneni yapmaları için ant içirdi. Hepsi ant içti.
Sai Ezra ya tashi ya sa firistoci da suke shugabanni, da Lawiyawa, da dukan mutanen Isra’ila su rantse, cewa za su yi abin da aka ce. Sai suka yi rantsuwar.
6 Sonra Ezra Tanrı'nın Tapınağı'nın önünden ayrılıp Elyaşiv oğlu Yehohanan'ın odasına gitti. Orada gecelerken ne yemek yedi, ne su içti. Sürgünden dönenler Tanrı'ya bağlı kalmadığı için yas tutuyordu.
Sa’an nan Ezra ya tashi daga gidan Allah ya tafi gidan Yehohanan ɗan Eliyashib, a can ma bai ci wani abu ba, bai sha ruwa ba domin ya ci gaba da yin baƙin cikin rashin aminci na waɗanda suka dawo daga bauta.
7 Sürgünden dönenlerin hepsinin Yeruşalim'de toplanması için Yahuda ve Yeruşalim'de bir duyuru yapıldı:
Aka yi shela a duk fāɗin Yahuda da Urushalima cewa dukan waɗanda suka dawo daga bauta su tattaru a Urushalima.
8 Halkın önderlerinin ve ileri gelenlerinin kararı uyarınca, üç gün içinde gelmeyenin bütün malına el konulacak, kendisi de sürgünden dönenler topluluğundan atılacaktı.
Duk wanda bai zo a cikin kwana uku ba, za a washe shi, a kuma ware shi daga jama’ar da suka dawo daga bauta. Haka shugabanni da dattawa suka zartar.
9 Bütün Yahudalı ve Benyaminli erkekler üç gün içinde Yeruşalim'de toplandılar. Dokuzuncu ayın yirminci günü hepsi Tanrı'nın Tapınağı'nın önündeki alandaydı. Hem durumun öneminden, hem de yağmurdan ötürü herkes titriyordu.
A cikin kwana uku duk mutanen Yahuda da na Benyamin suka taru a Urushalima. A ranar ashirin ga watan tara, dukan mutanen suka zauna a dandali a gaban gidan Allah cike da ɓacin rai saboda abin da ya faru da kuma ruwan da aka yi.
10 Kâhin Ezra kalkıp, “Siz Tanrı'ya ihanet ettiniz” dedi, “Yabancı kadınlarla evlendiniz. İsrail'in suçuna suç kattınız.
Sai Ezra firist ya miƙe tsaye ya yi musu magana ya ce, “Kun yi rashin aminci; kun aure mata baƙi, ta haka kuka ƙara kan zunubin Isra’ila.
11 Şimdi atalarınızın Tanrısı RAB'be suçunuzu açıklayın. O'nun istediğini yapın. Çevredeki halklardan ve yabancı karılardan ayrılın.”
Yanzu sai ku furta zunubanku ga Ubangiji, Allahn kakanninku, ku kuma yi nufinsa. Ku raba kanku da mutanen da suke kewaye da ku, ku kuma rabu da baƙin mata.”
12 Topluluk yüksek sesle şöyle karşılık verdi: “Bütün söylediklerini yapacağız.
Mutanen kuwa suka tā da murya da ƙarfi suka ce, “Gaskiya ka faɗa, dole mu yi yadda ka ce,
13 Yalnız kalabalık çok, üstelik hava da yağmurlu. Dışarda duracak gücümüz kalmadı. Hem bu bir iki günde çözülecek iş değil. Çünkü bu konuda çok günah işledik.
Amma akwai mutane da yawa, kuma lokacin damina ne; saboda haka ba za mu iya tsayawa a waje ba. Ban da haka ma, aikin nan ba na kwana ɗaya ko biyu ba ne, domin ba ƙaramin laifi muka yi ba.
14 Bütün topluluk adına önderlerimiz bu konuyla ilgilensin. Sonra kentlerimizde yabancı kadınla evli olan herkes saptanan bir zamanda kentin ileri gelenleri ve yargıçlarıyla birlikte gelsin. Yeter ki, Tanrımız'ın bu konudaki kızgın öfkesi üzerimizden kalksın.”
Bari shugabanninmu su yi wani abu a madadin mutane duka, sa’an nan sai duk wanda ya san ya auri baƙuwar mace a garuruwanmu, sai yă zo nan a lokacin da aka shirya tare da dattawa da alƙalan kowane gari, har sai Allah ya huce fushinsa mai zafi da yake kanmu.”
15 Ancak, Asahel oğlu Yonatan, Tikva oğlu Yahzeya ve onları destekleyen Meşullam ile Levili Şabbetay buna karşı çıktılar.
Yonatan ɗan Asahel, da Yazehiya ɗan Tikba su ne kaɗai ba su yarda da wannan shirin ba, sai Meshullam da Shabbetai Balawe kuma suka goyi bayansu.
16 Sürgünden dönenler bu öneriye göre davrandılar. Kâhin Ezra adlarını belirterek her boydan boy başlarını seçti. Onuncu ayın birinci günü oturup konuyu incelemeye başladılar.
Sai waɗanda suka dawo daga bauta suka yi yadda aka zartar. Ezra firist ya zaɓi mutane waɗanda su ne shugabannin iyalai, ɗaya daga kowane sashe, aka rubuta sunan kowannensu. A ranar ɗaya ga watan goma kuwa suka zauna don su yi binciken waɗannan abubuwa.
17 Birinci ayın birinci günü yabancı kadınlarla evlenen bütün erkeklerin durumunu incelemeyi bitirdiler.
A rana ta farko ga watan farko, suka gama da bincike duk waɗanda suka auri baƙin mata.
18 Kâhinlerin soyundan gelip yabancı kadınlarla evlenenler şunlardı: Yosadak oğlu Yeşu'nun oğullarından ve kardeşlerinin soyundan Maaseya, Eliezer, Yariv, Gedalya.
A cikin zuriyar firistoci, ga waɗanda suka auri mata baƙi. Daga zuriyar Yeshuwa ɗan Yozadak da’yan’uwansa, akwai Ma’asehiya, da Eliyezer, da Yarib, da Gedaliya.
19 Bunlar karılarını kovacaklarına söz verdiler. İşledikleri suç için suç sunusu olarak sürüden bir koç sundular.
(Su ne suka miƙa hannuwansu suka nuna sun yarda su kori matansu baƙi, kowannensu kuma ya ba da rago daga cikin garkensa don a miƙa hadaya don zunubi.)
20 İmmeroğulları'ndan: Hanani, Zevadya.
Daga zuriyar Immer, akwai Hanani da Zebadiya.
21 Harimoğulları'ndan: Maaseya, Eliya, Şemaya, Yehiel, Uzziya.
Daga zuriyar Harim, akwai Ma’asehiya, Iliya, Shemahiya, Yehiyel da Uzziya.
22 Paşhuroğulları'ndan: Elyoenay, Maaseya, İsmail, Netanel, Yozavat, Elasa.
Daga zuriyar Fashhur, akwai Eliyohenai, Ma’asehiya, Ishmayel, Netanel, Yozabad da Eleyasa.
23 Levililer'den: Yozavat, Şimi, Kelaya –Kelita– Petahya, Yahuda, Eliezer.
Cikin Lawiyawa, akwai Yozabad, Shimeyi, Kelaya (wato, Kelita), Fetahahiya, Yahuda, Eliyezer.
24 Ezgicilerden: Elyaşiv. Tapınak kapı nöbetçilerinden: Şallum, Telem, Uri.
Daga mawaƙa, akwai Eliyashib. Daga masu tsaron ƙofofin haikali, akwai Shallum, Telem da Uri.
25 Öbür İsrailliler'den: Paroşoğulları'ndan: Ramya, Yizziya, Malkiya, Miyamin, Elazar, Malkiya, Benaya.
Ga sunayen sauran mutanen Isra’ilan da suke da wannan laifi. Daga zuriyar Farosh, akwai Ramiya, da Izziya, Malkiya, Miyamin, Eleyazar, Malkiya da Benahiya.
26 Elamoğulları'ndan: Mattanya, Zekeriya, Yehiel, Avdi, Yeremot, Eliya.
Daga zuriyar Elam, akwai Mattaniya, Zakariya, Yehiyel, Abdi, Yeremot, da Iliya.
27 Zattuoğulları'ndan: Elyoenay, Elyaşiv, Mattanya, Yeremot, Zavat, Aziza.
Daga iyalin Zattu, akwai Eliyohenai, Eliyashib, Mattaniya Yeremot da Zabad da Aziza.
28 Bevayoğulları'ndan: Yehohanan, Hananya, Zabbay, Atlay.
Daga zuriyar Bebai, akwai Yehohanan, Hananiya, Zabbai, da Atlai.
29 Banioğulları'ndan: Meşullam, Malluk, Adaya, Yaşuv, Şeal, Yeremot.
Daga zuriyar Bani, akwai Meshullam, Malluk, Adahiya, Yashub, Sheyal, da Ramot.
30 Pahat-Moavoğulları'ndan: Adna, Kelal, Benaya, Maaseya, Mattanya, Besalel, Binnuy, Manaşşe.
Daga zuriyar Fahat-Mowab, akwai Adna, Kelal, Benahiya, Ma’asehiya, Mattaniya, Bezalel, Binnuyi, da Manasse.
31 Harimoğulları'ndan: Eliezer, Yişşiya, Malkiya, Şemaya, Şimon,
Daga zuriyar Harim, akwai Eliyezer, Isshiya, Malkiya, Shemahiya, Simeyon,
32 Benyamin, Malluk, Şemarya.
Benyamin, Malluk da Shemariya.
33 Haşumoğulları'ndan: Mattenay, Mattatta, Zavat, Elifelet, Yeremay, Manaşşe, Şimi.
Daga zuriyar Hashum, akwai Mattenai, da Mattatta, Zabad, Elifelet, Irmai, Manasse, da Shimeyi.
34 Banioğulları'ndan: Maaday, Amram, Uel,
Daga zuriyar Bani, akwai Ma’adai, Amram, Yuwel,
35 Benaya, Bedeya, Keluhu,
Benahiya, Bedeya, Keluhi,
36 Vanya, Meremot, Elyaşiv,
Baniya, Meremot, Eliyashib,
37 Mattanya, Mattenay, Yaasay,
Mattaniya, Mattenai da Ya’asu.
Daga zuriyar Binnuyi, akwai Shimeyi,
39 Şelemya, Natan, Adaya,
Shelemiya, Natan, Adahiya,
40 Maknadvay, Şaşay, Şaray,
Maknadebai, Shashai, Sharai,
41 Azarel, Şelemya, Şemarya,
Azarel, Shelemiya, da Shemariya,
42 Şallum, Amarya, Yusuf.
Shallum da Amariya da Yusuf.
43 Nevooğulları'ndan: Yeiel, Mattitya, Zavat, Zevina, Yadday, Yoel, Benaya.
Daga zuriyar Nebo, akwai Yehiyel, Mattitiya, Zabad, Zebina, Yaddai, Yowel da Benahiya.
44 Bunların hepsi yabancı kadınlarla evlenmişti. Bazılarının bu kadınlardan çocukları da vardı.
Dukan waɗannan sun auri baƙin mata, waɗansunsu suna da’ya’ya.