< Yasa'Nin Tekrari 31 >
1 Musa İsrailliler'e şöyle dedi:
Sai Musa ya fita ya kuma faɗa waɗannan kalmomi ga dukan Isra’ila cewa,
2 “Yüz yirmi yaşındayım. Bundan böyle size önderlik edemem. Üstelik RAB bana, ‘Şeria Irmağı'nın karşı yakasına geçmeyeceksin’ dedi.
“Yanzu shekaruna ɗari da ashirin ne, ba na iya kaiwa da komowa. Ubangiji ya ce mini, ‘Ba za ka haye Urdun ba.’
3 Tanrınız RAB önünüzden geçecek. Bu ulusları önünüzden yok edecek. Ülkelerini mülk edineceksiniz. RAB'bin sözü uyarınca Yeşu size önderlik edecek.
Ubangiji Allahnku kansa zai haye a gabanku. Zai hallaka waɗannan al’ummai da suke gabanku, za ku kuwa mallaki ƙasarsu. Yoshuwa shi ma zai haye a gabanku, yadda Ubangiji ya faɗa.
4 RAB Amorlular'ın kralları Sihon'u ve Og'u yok edip ülkelerine yaptığının aynısını bu uluslara da yapacak.
Ubangiji zai yi da su, yadda ya yi da Sihon da Og, sarakunan Amoriyawa, waɗanda ya hallaka tare da ƙasarsu.
5 RAB onları size teslim edecek. Onlara size verdiğim buyruklar uyarınca davranmalısınız.
Ubangiji zai bashe su gare ku, dole kuma ku yi musu dukan abin da na umarce ku.
6 Güçlü ve yürekli olun! Onlardan korkmayın, yılmayın. Çünkü sizinle birlikte giden Tanrınız RAB'dir. O sizi terk etmeyecek, sizi yüzüstü bırakmayacaktır.”
Ku ƙarfafa, ku yi ƙarfin hali. Kada ku ji tsoro, ko ku firgita saboda su, gama Ubangiji Allahnku yana tafe tare da ku, ba zai taɓa barinku ko yă yashe ku ba.”
7 Sonra Musa Yeşu'yu çağırıp bütün İsrailliler'in gözü önünde ona şöyle dedi: “Güçlü ve yürekli ol! Çünkü RAB'bin, atalarına ant içerek söz verdiği ülkeye bu halkla birlikte sen gideceksin. Ülkeyi miras olarak onlara sen vereceksin.
Sai Musa ya kira Yoshuwa, ya ce masa a gaban dukan Isra’ila, “Ka ƙarfafa, ka kuma yi ƙarfin hali, gama dole ka tafi tare da mutanen nan zuwa cikin ƙasar da Ubangiji ya rantse cewa za ba wa kakanninku, dole kuma ka raba ta gare su ta zama gādonsu.
8 RAB'bin kendisi sana öncülük edecek, seninle birlikte olacak. Seni terk etmeyecek, seni yüzüstü bırakmayacak. Korkma, yılma.”
Ubangiji kansa yana tafe a gabanka, zai kuma kasance tare da kai, ba zai taɓa barinka ko yă yashe ka ba. Kada ka ji tsoro; kada kuma ka karai.”
9 Musa bu yasayı yazıp RAB'bin Antlaşma Sandığı'nı taşıyan Levili kâhinlere ve bütün İsrail ileri gelenlerine verdi.
Sai Musa ya rubuta wannan doka ya kuma ba da ita ga firistoci,’ya’yan Lawi maza, waɗanda sukan ɗauka akwatin alkawarin Ubangiji, da kuma dukan dattawan Isra’ila.
10 Sonra onlara şöyle buyurdu: “Her yedi yılın sonunda, borçları bağışlama yılında, Çardak Bayramı'nda,
Sa’an nan Musa ya umarce su ya ce, “A ƙarshen kowace shekara bakwai, a shekara ta yafe basusuwa, a lokacin Bikin Tabanakul,
11 bütün İsrailliler Tanrınız RAB'bin önünde bulunmak üzere seçeceği yere geldiğinde, bu yasayı onlara okuyacaksınız.
sa’ad da dukan Isra’ila suka zo, don su bayyana a gaban Ubangiji Allahnku, a wurin da zai zaɓa, za ku karanta wannan doka a gabansu, a kunnuwansu.
12 Halkı –erkekleri, kadınları, çocukları ve kentlerinizde yaşayan yabancıları– toplayın. Öyle ki, herkes duyup öğrensin, Tanrınız RAB'den korksun. Bu yasanın bütün sözlerine uymaya dikkat etsin.
Ku tattara mutane, maza, mata da kuma yara, da baƙin da suke zama a cikin garuruwanku, saboda su saurara, su kuma koyi tsoron Ubangiji Allahnku, su lura, su bi dukan kalmomin wannan doka.
13 Yasayı bilmeyen çocuklar da duysunlar, mülk edinmek için Şeria Irmağı'ndan geçip gideceğiniz ülkede yaşadığınız sürece Tanrınız RAB'den korkmayı öğrensinler.”
’Ya’yansu, waɗanda ba su san wannan doka ba, dole su ji ta, su kuma koyi tsoron Ubangiji Allahnku muddin ranku a ƙasar da kuke haye Urdun ku ci gādonta.”
14 RAB Musa'ya, “Ölümüne az kaldı” dedi, “Yeşu'yu çağır. Ona buyruklarımı bildirmem için Buluşma Çadırı'nda hazır olun.” Böylece Musa ile Yeşu gidip Buluşma Çadırı'nda beklediler.
Sai Ubangiji ya ce wa Musa, “Yanzu ranar mutuwarka ta yi kusa. Ka kira Yoshuwa, ku shigo Tentin Sujada, inda zan ba shi ragamar aiki.” Saboda haka Musa da Yoshuwa suka zo, suka kuma shiga Tentin Sujada.
15 Sonra RAB çadırda bulut sütununun içinde göründü; bulut çadırın kapısı üzerinde durdu.
Ubangiji kuwa ya bayyana a Tentin Sujada a cikin ginshiƙin girgije, sai girgijen ya tsaya a ƙofar Tentin Sujada.
16 RAB Musa'ya şöyle seslendi: “Yakında ölüp atalarına kavuşacaksın. Bu halk da gideceği ülkenin ilahlarına bağlanıp bana hainlik edecek. Beni bırakacak, kendileriyle yaptığım antlaşmayı bozacaklar.
Sai Ubangiji ya ce wa Musa, “Za ka huta tare da kakanninka, waɗannan mutane kuwa ba da daɗewa ba za su yi karuwanci ga baƙin alloli na ƙasar da za su shiga. Za su yashe ni su kuma karya alkawarin da na yi da su.
17 O gün onlara öfkeleneceğim, onları terk edeceğim. Yüzümü onlardan çevireceğim. Başkalarına yem olacaklar, başlarına sayısız kötülükler, sıkıntılar gelecek. O gün, ‘Tanrımız bizimle olmadığı için bu kötülükler başımıza geldi’ diyecekler.
A wannan rana zan yi fushi da su, in kuma yashe su; zan ɓoye fuskata daga gare su, za a kuwa hallaka su. Masifu masu yawa da wahaloli masu yawa za su auka musu, a wannan rana kuwa za su ce, ‘Masifun nan sun same mu domin Allahnmu ba ya tare da mu’
18 Başka ilahlara yönelmekle yaptıkları kötülük yüzünden o gün kesinlikle onlardan yüzümü çevireceğim.
Tabbatacce kuwa, zan ɓoye musu fuskata saboda muguntar da suka aikata, suka kuma bi gumaka.
19 “Şimdi kendiniz için şu ezgiyi yazın ve İsrailliler'e öğretin; onu okusunlar. Öyle ki, bu ezgi İsrailliler'e karşı benim tanığım olsun.
“To, sai ka rubuta wannan waƙa domin kanka, ka koya wa Isra’ilawa, ka kuma sa su rera ta, don tă zama shaida a kansu.
20 Onları atalarına ant içerek söz verdiğim süt ve bal akan ülkeye getirdiğimde yiyip doyacaklar; semirince başka ilahlara yönelip onlara tapacaklar. Beni tepecek, antlaşmamı bozacaklar.
Sa’ad da na kawo su cikin ƙasa mai zub da madara da zuma, ƙasar da na yi alkawari da rantsuwa ga kakanninsu, sa’ad da kuma suka ci suka ƙoshi, suka kuma yi ƙiba, za su juya ga waɗansu alloli su bauta musu, su ƙi ni, su kuma karya alkawarina.
21 Başlarına sayısız kötülükler, sıkıntılar geldiğinde, bu ezgi onlara karşı tanıklık edecek. Çünkü çocukları bu ezgiyi unutmayacak. Ant içerek söz verdiğim ülkeye onları getirmeden önce neler tasarladıklarını biliyorum.”
Sa’ad da kuma masifu masu yawa da wahaloli masu yawa suka auko musu, wannan waƙa za tă zama shaida a kansu, domin zuriyarsu ba za tă manta da ita ba. Na san abin da za su iya yi, kafin ma in kawo su cikin ƙasar da na yi musu alkawari da rantsuwa.”
22 O gün Musa bu ezgiyi yazıp İsrailliler'e öğretti.
Sai Musa ya rubuta wannan waƙa a wannan rana, ya kuma koya wa Isra’ilawa.
23 RAB Nun oğlu Yeşu'ya şu buyruğu verdi: “Güçlü ve yürekli ol! Çünkü İsrailliler'i, ant içerek söz verdiğim ülkeye sen götüreceksin ve ben seninle birlikte olacağım.”
Ubangiji ya ba wa Yoshuwa ɗan Nun wannan umarni, “Ka ƙarfafa, ka kuma yi ƙarfin hali, gama za ka kawo Isra’ilawa cikin ƙasar da na yi musu alkawari da rantsuwa, ni kaina kuwa zan kasance tare da kai.”
24 Musa yasanın sözlerini eksiksiz olarak kitaba yazmayı bitirince,
Bayan Musa ya gama rubuta kalmomin dokan nan a littafi daga farko zuwa ƙarshe,
25 RAB'bin Antlaşma Sandığı'nı taşıyan Levililer'e şu buyruğu verdi:
sai ya ba wa Lawiyawa, waɗanda suke ɗaukar akwatin alkawarin Ubangiji wannan umarni,
26 “Bu Yasa Kitabı'nı alın, Tanrınız RAB'bin Antlaşma Sandığı'nın yanına koyun. Orada size karşı bir tanık olarak kalsın.
“Ku ɗauki wannan Littafin Doka ku sa shi kusa da akwatin alkawarin Ubangiji Allahnku. A can zai kasance a matsayin shaida a kanku.
27 Çünkü sizin başkaldıran, dikbaşlı kişiler olduğunuzu biliyorum. Bugün ben sağken, aranızdayken bile RAB'be karşı geliyorsunuz; ölümümden sonra daha ne kadar çok başkaldıracaksınız.
Gama na sani yadda kuke’yan tawaye da masu taurinkai. In kuna yin tawaye ga Ubangiji tun ina da rai tare da ku, yaya tawayen da za ku yi masa bayan na rasu!
28 Oymaklarınızın bütün ileri gelenlerini, görevlilerinizi bana getirin. Bu sözleri onlara duyuracağım. Yeri göğü onlara karşı tanık tutacağım.
Ku tattara dukan dattawan kabilanku, da kuma dukan hafsoshinku a gabana, saboda in faɗa waɗannan kalmomi a kunnuwansu, in kuma kira ga sama da ƙasa su zama shaida a kansu.
29 Ölümümden sonra büsbütün yozlaşacağınızı, size buyurduğum yoldan sapacağınızı biliyorum. Son günlerde kötülüklerle karşılaşacaksınız. Çünkü RAB'bin gözünde kötü olanı yapacak ve yaptıklarınızla O'nu öfkelendireceksiniz.”
Gama na san cewa bayan rasuwata, tabbatacce za ku lalace gaba ɗaya, ku juye daga hanyar da na umarce ku. A kwanaki masu zuwa, masifa za tă auka muku saboda za ku aikata mugunta a gaban Ubangiji, ku tsokane shi har yă yi fushi ta wurin abin da hannuwanku suka yi.”
30 Musa şu ezginin sözlerini eksiksiz olarak bütün İsrail topluluğuna okudu:
Sai Musa ya karanta kalmomin waƙar daga farko zuwa ƙarshe a kunnuwan dukan taron jama’ar Isra’ila.