< 2 Samuel 13 >
1 Davut'un oğlu Avşalom'un Tamar adında güzel bir kızkardeşi vardı. Davut'un başka bir oğlu, Amnon Tamar'a gönül verdi.
Ana nan sai Amnon ɗan Dawuda ya fara son Tamar, kyakkyawar’yar’uwar Absalom ɗan Dawuda.
2 Amnon üvey kızkardeşi Tamar yüzünden yatağa düşecek kadar üzüntüye kapıldı. Çünkü Tamar erden bir kızdı ve Amnon ona bir şey yapmayı olanaksız görüyordu.
Amnon ya matsu ƙwarai har abin ya sa shi ciwo saboda ƙanuwarsa Tamar. Ya gane zai zama da wuya yă sadu da Tamar ita kaɗai, gama ba ta taɓa kwana da namiji ba.
3 Amnon'un Davut'un kardeşi Şima'nın oğlu Yonadav adında çok akıllı bir arkadaşı vardı.
To, Amnon yana da wani aboki mai suna Yonadab, ɗan Shimeya, ɗan’uwan Dawuda. Yonadab dai mai wayo ne ƙwarai.
4 Yonadav Amnon'a, “Ey kral oğlu, neden böyle her sabah üzgün görünüyorsun?” diye sordu, “Bana anlatamaz mısın?” Amnon, “Üvey kardeşim Avşalom'un kızkardeşi Tamar'a gönül verdim” diye yanıtladı.
Ya tambayi Amnon ya ce, “Don me kowace safiya fuskarka a ɓace take? Kai ba yaron sarki ba ne? Faɗa mini, me ke faruwa?” Amnon ya ce masa, “Ina son Tamar ƙanuwar wan nawa Absalom ne.”
5 Yonadav, “Yatağa yat ve hastaymış gibi yap” dedi, “Baban seni görmeye gelince ona şöyle dersin: ‘Lütfen kızkardeşim Tamar gelip bana yiyecek versin. Yemeği önümde hazırlasın ki, ona bakayım, elinden yiyeyim.’”
Yonadab ya ce, “Je gado ka kwanta kamar ba ka da lafiya. Sa’ad da mahaifinka ya zo ganinka, sai ka ce masa, ‘Ina so ƙanuwata Tamar tă kawo mini wani abu in ci. Bari tă shirya abincin a gabana don in ganta, in kuma ci daga hannunta.’”
6 Böylece Amnon yatağa yatıp hastaymış gibi yaptı. Kral onu görmeye gelince, Amnon, “Lütfen kızkardeşim Tamar gelip önümde iki gözleme hazırlasın da elinden yiyeyim” dedi.
Sai Amnon ya kwanta sai ka ce yana ciwo. Da sarki ya zo don ganinsa, sai Amnon ya ce, “Zan so ƙanuwata Tamar tă zo tă shirya mini abinci a gabana, don in ci daga hannunta.”
7 Davut, sarayda yaşayan Tamar'a, “Haydi kardeşin Amnon'un evine gidip ona yiyecek hazırla” diye haber gönderdi.
Dawuda kuwa ya aika wa Tamar a fada, ya ce, “Ki je gidan Amnon ɗan’uwanki, ki yi masa abinci.”
8 Tamar yatmakta olan kardeşi Amnon'un evine gitti. Hamur alıp yoğurdu, önünde gözleme yapıp pişirdi.
Saboda haka Tamar ta tafi gidan ɗan’uwanta Amnon, wanda yake kwance. Ta ɗauki fulawa, ta kwaɓa, ta yi burodi a gabansa ta toya shi.
9 Tavayı alıp gözlemeyi önüne koyduysa da Amnon yemek istemedi. “Yanımdan herkesi çıkarın” diye buyruk verdi. Herkes çıktı.
Sa’an nan ta juye a kasko ta ba shi burodin, amma ya ƙi ci. Amnon ya ce, “A sa kowa yă fita daga nan.” Saboda haka kowa ya fita ya bar shi.
10 Sonra Amnon Tamar'a, “Yemeği yatak odama getir de, elinden yiyeyim” dedi. Tamar hazırladığı gözlemeleri kardeşi Amnon'un yatak odasına götürdü.
Sa’an nan Amnon ya ce wa Tamar, “Kawo abincin a nan a cikin ɗakin kwanciyata, don in ci daga hannunki.” Tamar kuwa ta ɗauki burodin da ta toya, ta kawo wa ɗan’uwanta Amnon a ciki ɗakin kwanciyarsa.
11 Yesin diye yemeği ona yaklaştırınca, Amnon Tamar'ı yakalayarak, “Gel, benimle yat, kızkardeşim” dedi.
Amma da ta kai masa don yă ci, sai ya cafke ta ya ce, “Zo in kwana da ke,’yar’uwata.”
12 Ama Tamar, “Hayır, kardeşim, beni zorlama!” dedi, “İsrail'de böyle şey yapılmamalıdır! Bu iğrençliği yapma!
Ta ce, “Kada ka yi wannan ɗan’uwana! Kada ka tilasta ni. Bai kamata a yi irin wannan abu a Isra’ila ba! Kada ka yi wannan mugun abu.
13 Sonra ben utancımı nasıl üstümden atarım? Sense İsrail'de alçak biri durumuna düşersin. Ne olur krala söyle; o beni senden esirgemez.”
Ni fa, ina zan sa kaina saboda kunya? Kai kuma za ka zama kamar wani mugun wawa a Isra’ila. Ina roƙonka ka yi wa sarki magana; ba zai hana ni aurenka ba.”
14 Ne var ki, Amnon Tamar'ı dinlemek istemedi. Daha güçlü olduğu için onunla zorla yattı.
Amma Amnon ya ƙi yă saurare ta, da yake ya fi ta ƙarfi, sai ya yi mata fyaɗe.
15 Bundan sonra Amnon Tamar'dan öylesine nefret etti ki, ona duyduğu nefret, beslemiş olduğu sevgiden daha güçlüydü. Amnon Tamar'a, “Kalk, git!” dedi.
Bayan ya yi lalata da ita sai Amnon ya ƙi ta da mummunan ƙiyayya. Zahiri ya ƙi ta fiye da ya ƙaunace ta. Sai Amnon ya ce mata, “Tashi, ki fita!”
16 Tamar, “Hayır” dedi, “Çünkü beni kovman, bana yaptığın öbür kötülükten daha büyük bir kötülüktür.” Ama Amnon onu dinlemek istemedi.
Ta ce, “A’a! Korina zai fi muni da abin da ka riga ka yi mini.” Amma ya ƙi yă saurare ta.
17 Hizmetindeki uşağı çağırıp, “Bu kadını yanımdan dışarı çıkar, ardından da kapıyı sürgüle” dedi.
Sai ya kira bawansa ya ce, “Fitar da matan nan daga nan, ka rufe ƙofa.”
18 Uşak Tamar'ı dışarı çıkarıp ardından kapıyı sürgüledi. Tamar uzun kollu bir giysi giymişti. Kralın erden kızları böyle giyinirlerdi.
Saboda haka bawansa ya fitar da ita, ya kuma sa aka rufe ƙofa. Tana sanye da doguwar riga mai kayan ado masu tsada, gama wannan ne irin kayan da budurwai’ya’yan sarki mata suke sawa.
19 Tamar başına kül saçıp sırtındaki uzun kollu giysiyi yırttı. Elini başına koyup ağlaya ağlaya gitti.
Sai Tamar ta zuba toka a kanta, ta kuma yayyage doguwar riga mai kayan adon da take sanye da shi. Ta sa hannunta a kai, ta tafi tana kuka da ƙarfi.
20 Kardeşi Avşalom ona, “Seninle birlikte olan kardeşin Amnon muydu?” diye sordu, “Haydi, kızkardeşim, sesini çıkarma. O senin üvey kardeşindir. Bu olayın üzerinde durma.” Böylece Tamar, kardeşi Avşalom'un evinde yalnız ve üzgün yaşadı.
Absalom ɗan’uwanta ya ce mata, “Amnon, ɗan’uwanki ya ɓata ki ko? To, ki yi shiru’yar’uwata; ai, ɗan’uwanki ne. Kada wannan abu yă dame ki.” Tamar kuwa ta zauna a gidan ɗan’uwanta Absalom, zaman kaɗaici.
21 Kral Davut olup bitenleri duyunca çok öfkelendi.
Da Sarki Dawuda ya ji dukan abin da ya faru, sai ya husata ƙwarai.
22 Avşalom ise Amnon'a iyi kötü hiçbir şey söylemedi. Kızkardeşi Tamar'a tecavüz ettiği için Amnon'dan nefret ediyordu.
Absalom kuwa bai yi wa Amnon wata magana ta alheri ko ta mugunta ba; ya ƙi jinin Amnon domin ya ci mutuncin ƙanuwarsa Tamar.
23 Tam iki yıl sonra, Avşalom kralın bütün oğullarını kendi koyun kırkıcılarının bulunduğu Efrayim Kenti yakınındaki Baal-Hasor'a çağırdı.
Bayan shekaru biyu, sa’ad da masu askin tumakin Absalom suna Ba’al-Hazor, kusa da iyakar Efraim, sai ya gayyaci dukan’ya’yan sarki maza a can.
24 Avşalom krala gelip, “Koyunlarımı kırktırıyorum” dedi, “Lütfen kral ve görevlileri de kuluna katılsın.”
Sai Absalom ya je wurin sarki ya ce, “Bawanka ya sa masu askin tumaki sun zo. Ko sarki da fadawansa za su zo tare da ni?”
25 Kral Davut, “Hayır, oğlum, hepimiz gelmeyelim, sana yük oluruz” diye yanıtladı. Avşalom üstelediyse de kral gitmek istemedi, ama onu kutsadı.
Sarki ya ce, “A’a ɗana, bai kamata dukanmu mu tafi ba; don kada nauyi yă yi maka yawa.” Absalom dai ya dāge, duk da haka sarki ya ƙi yă je, sai dai ya albarkace shi.
26 Bunun üzerine Avşalom, “Öyleyse izin ver de kardeşim Amnon bizimle gelsin” dedi. Kral, “Amnon neden seninle gelsin?” diye sordu.
Sa’an nan Absalom ya ce, to, “In ba za ka ba, ina roƙonka bari Amnon ɗan’uwana yă zo tare da mu.” Sarki ya ce masa, “Don me zai tafi tare da kai?”
27 Ancak Avşalom üsteleyince, kral Amnon'u ve bütün öbür oğullarını onunla gönderdi.
Amma Absalom ya nace don sarki yă yarda, saboda haka sarki ya bar Amnon da sauran’ya’yan sarki maza su tafi tare da shi.
28 Avşalom hizmetkârlarına şöyle buyurdu: “Dinleyin! Amnon'un şaraptan iyice keyiflendiği anı bekleyin. Size ‘Amnon'u vurun’ dediğim an onu öldürün. Korkmayın! Size buyruğu ben veriyorum. Güçlü ve yürekli olun!”
Absalom ya umarci mutanensa ya ce, “Ku saurara! Sa’ad da Amnon ya bugu sosai da giya na kuma ce muku, ‘Ku bugi Amnon,’ sai ku kashe shi. Kada ku ji tsoro. Ashe, ba ni ne na ba ku wannan umarni ba? Ku yi ƙarfin hali, ku kuma yi jaruntaka.”
29 Hizmetkârlar Avşalom'un buyruğuna uyarak Amnon'u öldürdüler. Kralın öbür oğulları katırlarına atlayıp kaçtılar.
Saboda haka mutanen Absalom suka yi wa Amnon abin da Absalom ya umarta. Sai dukan sauran’ya’yan sarki maza suka hau dawakansu suka gudu.
30 Onlar yoldayken, Avşalom'un kralın bütün oğullarını öldürdüğü, hiçbirinin sağ kalmadığı söylentisi Davut'a ulaştı.
Yayinda suke kan hanyarsu, sai labari ya kai kunnen Dawuda cewa, “Absalom ya kashe dukan’ya’yan sarki maza; ko ɗayansu Absalom bai rage ba.”
31 Kral kalkıp giysilerini yırttı, yere kapandı. Bütün görevlileri de, giysileri yırtılmış, yanıbaşındaydılar.
Sai sarki ya tashi, ya yage tufafinsa, ya kuma kwanta a ƙasa; dukan bayinsa kuwa suka tsaya da rigunansu yagaggu.
32 Davut'un kardeşi Şima'nın oğlu Yonadav şöyle dedi: “Efendim kral bütün oğullarının öldürüldüğünü sanmasın; yalnız Amnon öldü. Çünkü o üvey kızkardeşi Tamar'a tecavüz ettiği günden bu yana, Avşalom buna kararlıydı.
Amma Yonadab, ɗan Shimeya ɗan’uwan Dawuda ya ce, “Kada ranka yă daɗe yă yi tunani cewa an kashe dukan’ya’yan sarki maza; Amnon ne kaɗai ya mutu. Wannan ce niyyar Absalom tun lokacin da Amnon ya yi wa Tamar’yar’uwansa fyaɗe.
33 Onun için, ey efendim kral, bütün oğullarının öldüğü haberini dikkate alma; çünkü yalnız Amnon öldü.”
Kada mai girma sarki yă damu da jita-jitan nan cewa an kashe dukan’ya’yan sarki maza. Amnon ne kaɗai ya mutu.”
34 Bu arada Avşalom kaçtı. Nöbetçi tepenin yamacındaki batı yolundan büyük bir kalabalığın geldiğini gördü.
Ana cikin haka, sai Absalom ya gudu. To, mutumin da yake tsaro a wannan lokaci ya ɗaga kai sai ya ga mutane da yawa a hanya, yamma da shi, suna gangarowa daga gefen tudu. Sai mai tsaron ya je ya gaya wa sarki cewa, “Na ga mutane ta wajen Horonayim, a gefen tudu.”
35 Yonadav krala, “İşte oğulların geliyor! Kulunun dediği gibi oldu” dedi.
Yonadab ya ce wa Sarki, “Duba, ga’ya’yan sarki maza sun zo; ya faru kamar dai yadda bawanka ya faɗa.”
36 O konuşmasını bitirir bitirmez, kralın oğulları oraya varıp hıçkıra hıçkıra ağlamaya başladılar. Kral ve görevlileri de acı acı ağladılar.
Yana gama magana, sai ga’ya’yan sarki maza suka shigo suna kuka da ƙarfi. Sarki ma da dukan bayinsa suka yi kuka mai zafi.
37 Avşalom Geşur Kralı Ammihut oğlu Talmay'ın yanına kaçtı. Davut ise oğlu Amnon için sürekli yas tutuyordu.
Absalom ya gudu ya tafi wurin Talmai ɗan Ammihud, sarkin Geshur. Amma Sarki Dawuda ya yi ta makokin ɗansa kowace rana.
38 Geşur'a kaçan Avşalom orada üç yıl kaldı.
Bayan Absalom ya gudu sai ya je wurin Geshur, ya zauna a can shekara uku.
39 Kral Davut Avşalom'un yanına gitmeyi çok istiyordu. Çünkü Amnon'un ölümü konusunda avuntu bulmuştu.
Sai zuciyar sarki Dawuda ya komo kan Absalom, gama an yi masa ta’aziyya game da mutuwar Amnon.