< Mga Awit 120 >

1 Sa aking kahirapan ay dumaing ako sa Panginoon, at sinagot niya ako.
Waƙar haurawa. Na yi kira ga Ubangiji cikin damuwata, ya kuwa amsa mini.
2 Iligtas mo ang aking kaluluwa, Oh Panginoon, sa mga sinungaling na labi, at mula sa magdarayang dila.
Ka cece ni, ya Ubangiji, daga leɓuna masu ƙarya da kuma daga harsuna masu yaudara.
3 Anong maibibigay sa iyo, at anong magagawa pa sa iyo, ikaw na magdarayang dila?
Me zai yi maka, me kuma ya fi, ya kai harshe mai yaudara?
4 Mga hasang pana ng makapangyarihan, at mga baga ng enebro.
Zai hukunta ku da kibiyoyi masu tsini na jarumi, tare da garwashin wuta na itacen tsintsiya.
5 Sa aba ko, na nakikipamayan sa Mesech, na tumatahan ako sa mga tolda sa Kedar!
Kaitona da nake zama a Meshek, da nake zama a ciki tentunan Kedar!
6 Malaon ng tinatahanan ng aking kaluluwa na kasama niyang nagtatanim sa kapayapaan.
Da daɗewa na zauna a cikin waɗanda suke ƙin salama.
7 Ako'y sa kapayapaan: nguni't pagka ako'y nagsasalita, sila'y sa pakikidigma.
Ni mutum ne mai salama; amma sa’ad da na yi magana, su sai su yi ta yaƙi.

< Mga Awit 120 >