< Romarbrevet 9 >
1 Jag talar sanning i Kristus, jag ljuger icke -- därom bär mitt samvete mig vittnesbörd i den helige Ande --
Ina faɗin gaskiya a cikin Kiristi ba ƙarya nake yi ba, lamirina ya tabbatar da wannan a cikin Ruhu Mai Tsarki.
2 när jag säger att jag har stor bedrövelse och oavlåtligt kval i mitt hjärta.
Ina da baƙin ciki mai yawa da kuma rashin kwanciyar rai marar ƙarewa a zuciyata.
3 Ja, jag skulle önska att jag själv vore förbannad och bortkastad från Kristus, om detta kunde gagna mina bröder, mina fränder efter köttet.
Gama da so na ne, sai a la’anta ni a kuma raba ni da Kiristi saboda’yan’uwana, waɗannan na kabilata,
4 De äro ju israeliter, dem tillhöra barnaskapet och härligheten och förbunden och lagstiftningen och tempeltjänsten och löftena.
mutanen Isra’ila. Su ne Allah ya mai da su’ya’yansa, ya bayyana musu ɗaukakarsa, ya ba su alkawarinsa da Dokarsa, ya nuna musu hanyar sujada ta gaske, ya kuma ba su sauran alkawura.
5 Dem tillhöra ock fäderna, och från dem är Kristus kommen efter köttet, han som är över allting, Gud, högtlovad i evighet, amen. (aiōn )
Kakannin-kakannin nan kuma nasu ne, Kiristi kuma, ta wurin zamansa mutum, na kabilarsu ne. Yabo ya tabbata ga Allah har abada, shi da yake bisa kome! Amin. (aiōn )
6 Detta säger jag icke som om Guds löftesord skulle hava blivit om intet. Ty "Israel", det är icke detsamma som alla de som härstamma från Israel.
Ba cewa maganar Allah ta kāsa ba ne. Gama ba duk waɗanda suke zuriyar Isra’ila ne suke Isra’ila na gaske ba.
7 Ej heller äro de alla "barn", därför att de äro Abrahams säd. Nej, det heter: "Genom Isak är det som säd skall uppkallas efter dig."
Ba kuwa don su zuriyarsa ne dukansu suka zama’ya’yan Ibrahim ba. A maimako, “Ta wurin Ishaku ne za a lissafta zuriyarka.”
8 Detta vill säga: Icke de äro Guds barn, som äro barn efter köttet, men de som äro barn efter löftet, de räknas för säd.
Ana iya cewa zaman zuriyar Ibrahim, ba shi ne zama’ya’yan Allah ba, a’a, zuriya ta alkawarin nan su ne ake lasaftawa zuriyar Ibrahim.
9 Ty ett löftesord var det ordet: "Vid denna tid skall jag komma tillbaka, och då skall Sara hava en son."
Ga yadda aka yi alkawarin nan, “A ƙayyadadden lokaci zan dawo, Saratu kuma za tă haifi ɗa.”
10 Än mer: så skedde ock, när Rebecka genom en och samme man, nämligen vår fader Isak, blev moder till sina barn.
Ba ma haka kaɗai ba,’ya’yan Rifkatu suna da mahaifi guda ne, wato, mahaifinmu Ishaku.
11 Ty förrän dessa voro födda, och innan de ännu hade gjort vare sig gott eller ont, blev det ordet henne sagt -- för att Guds utkorelse-rådslut skulle bliva beståndande, varvid det icke skulle bero på någons gärningar, utan på honom som kallar --
Duk da haka, tun ba a haifi tagwayen nan ba, balle su yi wani abu mai kyau ko marar kyau don nufin Allah bisa ga zaɓensa ya tabbata, ba ga aikin lada ba, sai dai ga kiransa,
12 det ordet: "Den äldre skall tjäna den yngre."
ba ta wurin ayyuka ba sai dai ta wurin shi wanda ya kira, aka faɗa mata cewa, “Babban zai bauta wa ƙaramin.”
13 Så är ock skrivet: "Jakob älskade jag, men Esau hatade jag."
Kamar yadda yake a rubuce cewa, “Yaƙub ne na so, amma Isuwa ne na ƙi.”
14 Vad skola vi då säga? Kan väl orättfärdighet finnas hos Gud? Bort det!
Me za mu ce ke nan? Allah marar adalci ne? Sam, ko kaɗan!
15 Han säger ju till Moses: "Jag skall vara barmhärtig mot den jag vill vara barmhärtig emot, och jag skall förbarma mig över den jag vill förbarma mig över."
Gama ya ce wa Musa, “Zan nuna jinƙai ga wanda zan nuna jinƙai, zan kuma ji tausayin wanda zan ji tausayi.”
16 Alltså beror det icke på någon människas vilja eller strävan, utan på Guds barmhärtighet.
Saboda haka, bai danganta ga sha’awar mutum ko ƙoƙarinsa ba, sai dai ga jinƙan Allah.
17 Ty skriften säger till Farao: "Just därtill har jag låtit dig uppstå, att jag skall visa min makt på dig, och att mitt namn skall varda förkunnat på hela jorden."
Gama Nassi ya ce wa Fir’auna, “Na ɗaga ka saboda wannan manufa, saboda in nuna ikona a cikinka domin kuma a shaida sunana a duniya duka.”
18 Alltså är han barmhärtig mot vem han vill, och vem han vill förhärdar han.
Saboda haka Allah yana nuna jinƙai ga wanda yake so, yana kuma taurara zuciyar wanda yake so.
19 Nu torde du säga till mig: "Vad har han då att förebrå oss? Kan väl någon stå emot hans vilja?"
Waninku zai iya ce mini, “To, don me har yanzu Allah yake ganin laifinmu? Gama wa zai iya tsayayya da nufinsa?”
20 O människa, vem är då du, som vill träta med Gud? Icke skall verket säga till sin mästare: "Varför gjorde du mig så?"
Amma wane ne kai, ya mutum, da za ka mayar wa Allah magana? “Ashe, abin da aka gina zai iya ce wa wanda ya gina shi, ‘Don me ka gina ni haka?’”
21 Har icke krukmakaren den makten över leret, att han av samma lerklump kan göra ett kärl till hedersamt bruk, ett annat till mindre hedersamt?
Ashe, mai ginin tukwane ba shi da iko yin amfani da yumɓu guda yă gina tukunya domin ayyuka masu daraja da kuma waɗansu don ayyuka marasa daraja?
22 Men om nu Gud, när han ville visa sin vrede och uppenbara sin makt, likväl i stor långmodighet hade fördrag med "vredens kärl", som voro färdiga till fördärv, vad har du då att säga?
Haka ma aikin Allah yake. Ya so yă nuna fushinsa yă kuma sanar da ikonsa, ya yi haka cikin haƙuri ƙwarai ga waɗanda suka cancanci fushinsa, waɗanda aka shirya domin hallaka?
23 Och om han gjorde detta för att tillika få uppenbara sin härlighets rikedom på "barmhärtighetens kärl", som han förut hade berett till härlighet?
Haka kuma ya so yă sanar da wadatar ɗaukakarsa ga waɗanda suka cancanci jinƙansa, waɗanda ya shirya tun kafin lokaci don ɗaukaka
24 Och till att vara sådana har han ock kallat oss, icke allenast dem som äro av judisk börd, utan jämväl dem som äro av hednisk.
har da mu ma, mu da ya kira, ba daga cikin Yahudawa kaɗai ba amma har ma daga cikin Al’ummai?
25 Så säger han ock hos Oseas: "Det folk som icke var mitt folk, det skall jag kalla 'mitt folk', och henne som jag icke älskade skall jag kalla 'min älskade'.
Kamar yadda ya faɗa a Hosiya. “Zan kira su ‘mutanena,’ su da ba mutanena ba; zan kuma kira ta ‘ƙaunatacciyata,’ ita da ba ƙaunatacciyata ba,”
26 Och det skall ske att på den ort där det sades till dem: 'I ären icke mitt folk', där skola de kallas 'den levande Gudens barn'."
kuma, “Zai zama cewa a daidai inda aka ce musu, ‘Ku ba mutanena ba,’ za a ce da su, ‘’ya’yan Allah mai rai.’”
27 Men Esaias utropar om Israel: "Om än Israels barn vore till antalet såsom sanden i havet, så skall dock allenast en kvarleva bliva frälst.
Ishaya ya ɗaga murya game da Isra’ila ya ce, “Ko da yake yawan Isra’ilawa yana kama da yashi a bakin teku, ragowa ce kaɗai za su sami ceto.
28 Ty dom skall Herren hålla på jorden, en slutdom, som avgör saken med hast."
Gama Ubangiji zai zartar da hukuncinsa a bisan duniya da sauri kuma ba da ɓata lokaci ba.”
29 Och det är såsom redan Esaias har sagt: "Om Herren Sebaot icke hade lämnat en avkomma kvar åt oss, då vore vi såsom Sodom, vi vore Gomorra lika."
Yana nan kamar yadda Ishaya ya riga ya faɗa. “Da ba don Ubangiji Maɗaukaki ya bar mana zuriya ba, da mun zama kamar Sodom, da mun kuma zama kamar Gomorra.”
30 Vad skola vi då säga? Jo, att hedningarna, som icke foro efter rättfärdighet, hava vunnit rättfärdighet, nämligen den rättfärdighet som kommer av tro,
Me za mu ce ke nan? Ai, Al’ummai da ba su nemi adalci ba, sun same shi, adalcin da yake ta wurin bangaskiya;
31 under det att Israel, som for efter en rättfärdighetslag, icke har kommit till någon sådan lag.
amma Isra’ila da suka yi ƙwazo wajen bin Dokar adalci, ba su same shi ba.
32 Varför? Därför att de icke sökte den på trons väg, utan såsom något som skulle vinnas på gärningarnas väg. De stötte sig mot stötestenen,
Don me? Domin sun yi ƙwazo wajen binta ba ta wurin bangaskiya ba sai dai ta wurin ayyuka. Sun yi tuntuɓe a kan “dutsen sa tuntuɓe.”
33 såsom det är skrivet: "Se, jag lägger i Sion en stötesten och en klippa som skall bliva dem till fall; men den som tror på den skall icke komma på skam."
Kamar yadda yake a rubuce, “Ga shi, na sa dutse a Sihiyona da yake sa mutane yin tuntuɓe da kuma dutsen da yake sa su fāɗi wanda kuwa ya dogara gare shi ba zai taɓa shan kunya ba.”