< Psaltaren 72 >
1 Av Salomo. Gud, giv åt konungen dina rätter och din rättfärdighet åt konungasonen.
Ta Solomon. Ka tanada sarki da shari’arka ta gaskiya, ya Allah, ɗan sarki da adalcinka.
2 Han döme ditt folk med rättfärdighet och dina betryckta med rätt.
Zai shari’anta mutanenka da adalci, marasa ƙarfinka da shari’ar gaskiya.
3 Bergen bäre frid åt folket, så ock höjderna, genom rättfärdighet.
Duwatsu za su kawo wadata ga mutane, tuddai kuma su ba da amfani na adalci.
4 Han skaffe rätt åt de betryckta i folket, han frälse de fattiga och krosse förtryckaren.
Zai kāre marasa ƙarfi a cikin mutane yă kuma cece’ya’yan masu bukata; zai murƙushe masu danniya.
5 Dig frukte man, så länge solen varar, och så länge månen skiner, från släkte till släkte.
Zai jimre muddin rana tana nan, muddin akwai wata, har dukan zamanai.
6 Han vare lik regnet som faller på ängen, lik en regnskur som vattnar jorden.
Zai zama kamar ruwan sama mai fāɗuwa a filin ciyayin da aka yanka, kamar yayyafi mai ba wa duniya ruwa.
7 I hans dagar blomstre den rättfärdige, och stor frid råde, till dess ingen måne mer finnes.
A kwanakinsa adalai za su haɓaka wadata za tă yalwata har sai babu sauran wata.
8 Må han härska från hav till hav och ifrån floden intill jordens ändar.
Zai yi mulki daga teku zuwa teku kuma daga Kogi zuwa iyakar duniya.
9 För honom buge sig öknens inbyggare, och hans fiender slicke stoftet.
Kabilun hamada za su rusuna a gabansa abokan gābansa kuwa za su lashe ƙura.
10 Konungarna från Tarsis och havsländerna hembäre skänker, konungarna av Saba och Seba bäre fram gåvor.
Sarakunan Tarshish da na bakin kogi masu nisa za su ba da gandu gare shi; sarakunan Sheba da Seba za su ba shi kyautai.
11 Ja, alla konungar falle ned för honom, alla hedningar tjäne honom.
Dukan sarakuna za su rusuna masa kuma dukan al’ummai za su bauta masa.
12 Ty han skall rädda den fattige som ropar och den betryckte och den som ingen hjälpare har.
Gama zai ceci masu bukatan da suka yi kuka, marasa ƙarfin da ba su da mai taimako.
13 Han skall vara mild mot den arme och fattige; de fattigas själar skall han frälsa.
Zai ji tausayin gajiyayyu da masu bukata yă ceci masu bukata daga mutuwa.
14 Ifrån förtryck och våld skall han förlossa deras själ, och deras blod skall aktas dyrt i hans ögon.
Zai kuɓutar da su daga danniya da rikici, gama jininsu yake a gabansa.
15 Må han leva; må man föra till honom guld från Saba. Ständigt bedje man för honom, alltid välsigne man honom.
Bari yă yi doguwar rayuwa! Bari a ba shi zinariya daga Sheba. Bari mutane su riƙa yin addu’a dominsa su kuma albarkace shi dukan yini.
16 Ymnigt växe säden i landet, ända till bergens topp; dess frukt må susa likasom Libanons skog; och folk blomstre upp i städerna såsom örter på marken.
Bari hatsi yă yalwata a duk fāɗin ƙasar; bari yă cika bisan tuddai. Bari’ya’yan itatuwansa su haɓaka kamar Lebanon; bari yă bazu kamar ciyayi a gona.
17 Hans namn förblive evinnerligen; så länge solen skiner, fortplante sig hans namn. Och i honom välsigne man sig; alla hedningar prise honom säll.
Bari sunansa yă dawwama har abada; bari yă ci gaba muddin rana tana nan. Dukan al’ummai za su sami albarka ta wurinsa, za su kuma ce da shi mai albarka.
18 Lovad vare HERREN Gud, Israels Gud, som allena gör under!
Yabo ya tabbata ga Ubangiji Allah, Allah na Isra’ila, wanda shi kaɗai ya aikata abubuwa masu banmamaki.
19 Och lovat vare hans härliga namn evinnerligen, och hela jorden vare full av hans ära! Amen, Amen.
Yabo ya tabbata ga sunansa mai ɗaukaka har abada; bari dukan duniya ta cika da ɗaukakarsa.
20 Slut på Davids, Isais sons, böner. Tredje boken
Wannan ya kammala addu’o’in Dawuda ɗan Yesse.