< Psaltaren 114 >

1 När Israel drog ut ur Egypten, Jakobs hus ut ifrån folket med främmande tunga,
Sa’ad da Isra’ila ya fito daga Masar, gidan Yaƙub daga mutane masu baƙon harshe,
2 då vart Juda hans helgedom, Israel hans herradöme.
Yahuda ya zama wuri mai tsarki na Allah, Isra’ila mallakarsa.
3 Havet såg det och flydde, Jordan vände tillbaka.
Teku ya kalla ya kuma gudu, Urdun ya juye da baya;
4 Bergen hoppade såsom vädurar, höjderna såsom lamm.
duwatsu suka yi tsalle kamar raguna, tuddai kamar tumaki.
5 Varför flyr du undan, du hav? Du Jordan, varför vänder du tillbaka?
Me ya sa, ya teku, kika gudu, Ya Urdun, ka juya baya,
6 I berg, varför hoppen I såsom vädurar, I höjder, såsom lamm?
ku duwatsu, kuka yi tsalle kamar raguna, ku tuddai, kamar tumaki?
7 För Herren må du väl bäva, du jord, för Jakobs Guds ansikte,
Ki yi rawar jiki, ya duniya, a gaban Ubangiji, a gaban Allah na Yaƙub,
8 för honom som förvandlar klippan till en vattenrik sjö, hårda stenen till en vattenkälla.
wanda ya juye dutse ya zama tafki, dutse mai ƙarfi zuwa maɓulɓulan ruwa.

< Psaltaren 114 >