< Jeremia 35 >
1 Detta är det ord som kom till Jeremia från HERREN i Jojakims, Josias sons, Juda konungs, tid; han sade
Ga maganar da ta zo wa Irmiya daga wurin Ubangiji a lokacin mulkin Yehohiyakim ɗan Yosiya sarkin Yahuda.
2 Gå bort till rekabiternas släkt och tala med dem, och för dem till HERRENS hus, in i en av kamrarna, och giv dem vin att dricka.
“Ka tafi wurin iyalin Rekabawa ka gayyace su su zo a ɗaya daga cikin ɗakunan da suke gefe a gidan Ubangiji ka kuma ba su ruwan inabi su sha.”
3 Då tog jag med mig Jaasanja, son till Jeremia, son till Habassinja, jämte hans bröder och alla hans söner och rekabiternas hela övriga släkt,
Sai na tafi don in kawo Ya’azaniya ɗan Irmiya, ɗan Habazziniya, da’yan’uwansa da kuma dukan’ya’yansa maza, dukan iyalin Rekabawa.
4 och förde dem till HERRENS hus, in i den kammare som innehades av sönerna till gudsmannen Hanan, Jigdaljas son, den kammare som ligger bredvid furstarnas, ovanom dörrvaktaren Maasejas, Sallums sons, kammare.
Na kawo su cikin gidan Ubangiji, a cikin ɗakin’ya’yan Hanan ɗan Igdaliya maza mutumin Allah. Ɗakin ne kusa da ɗakin fadawa, wanda yake bisa na Ma’asehiya ɗan Shallum mai tsaron ƙofa.
5 Och jag satte fram för rekabiternas släkt kannor, fulla med vin, så ock bägare, och sade till dem: "Dricken vin?"
Sai na ajiye ƙwarya cike da ruwan inabi da waɗansu kwaf a gaban iyalin Rekabawan na kuma ce musu, “Ku sha ruwan inabin.”
6 Men de svarade: "Vi dricka icke vin. Ty vår fader Jonadab, Rekabs son, har bjudit oss och sagt: 'I och edra barn skolen aldrig dricka vin;
Amma sai suka amsa suka ce, “Ba ma shan ruwan inabi, domin kakanmu Yehonadab ɗan Rekab ya umarce mu cewa, ‘Ko ku, ko zuriyarku kada ku sha ruwan inabi.
7 och hus skolen I icke bygga, och säd skolen I icke så, och vingårdar skolen I icke plantera, ej heller äga sådana, utan I skolen bo i tält i all eder tid, för att I mån länge leva i det land där I bon såsom främlingar.'
Haka kuma ba za ku gina gidaje, ku dasa iri ko ku nome gonakin inabi ba; kada ku kasance da wani daga cikin waɗannan abubuwa, amma dole kullum ku zauna a tentuna. Ta haka za ku yi dogon rai a cikin ƙasar baƙuncinku.’
8 Och vi hava hörsammat vår fader Jonadabs, Rekabs sons, befallning, i allt vad han har bjudit oss, så att vi med våra hustrur och våra söner och döttrar aldrig dricka vin,
Mun yi biyayya da kome da kakanmu Yehonadab ɗan Rekab ya umarce mu. Mu ko matanmu ko’ya’yanmu maza da mata ba mu taɓa shan ruwan inabi ba
9 ej heller bygga hus till att bo i, ej heller äga vingårdar eller åkrar eller säd.
ba mu kuma gina gidaje mu zauna a ciki ba ko mu yi gonakin inabi, gonaki ko hatsi ba.
10 Vi hava alltså bott i tält och hava hörsammat och gjort allt vad vår fader Jonadab har bjudit oss.
Mun yi rayuwarmu a cikin tentuna mun kuma yi biyayya ƙwarai da kowane abin da kakanmu Yehonadab ya umarce mu.
11 Men när Nebukadressar, konungen i Babel, drog upp och föll in i landet, sade vi: 'Välan, vi vilja begiva oss till Jerusalem, undan kaldéernas och araméernas här.' Och så bosatte vi oss i Jerusalem."
Amma da Nebukadnezzar sarkin Babilon ya kawo wa ƙasan nan hari, sai muka ce, ‘Ku zo, dole mu tafi Urushalima don mu tsira daga Babiloniyawa da kuma sojojin Arameyawa.’ Saboda haka ne muke a Urushalima.”
12 Och HERRENS ord kom till Jeremia; han sade:
Sai maganar Ubangiji ta zo wa Irmiya cewa,
13 Så säger HERREN Sebaot, Israels Gud: Gå åstad och säg till Juda män och till Jerusalems invånare: Skolen I då icke taga emot tuktan, så att I hören mina ord, säger HERREN?
“Ga abin da Ubangiji, Maɗaukaki, Allah na Isra’ila, yana cewa ka tafi ka faɗa wa mutanen Yahuda da kuma mutanen Urushalima cewa, ‘Ba za ku koyi darasi ku kuma yi biyayya da maganata ba?’ In ji Ubangiji.
14 Det bud som Jonadab, Rekabs son, gav sina barn, att de icke skulle dricka vin, det har blivit iakttaget, och ännu i dag dricka de icke vin, av hörsamhet mot sin faders bud. Men själv har jag titt och ofta talat till eder, och I haven dock icke hörsammat mig.
‘Yehonadab ɗan Rekab ya umarci’ya’yansa maza kada su sha ruwan inabi sun kuma kiyaye wannan umarni. Har yă zuwa yau ba sa shan ruwan inabi, domin sun yi biyayya da umarnin kakansu. Amma na yi muku magana sau da sau, duk da haka ba ku yi biyayya ba.
15 Och titt och ofta har jag sänt till eder alla mina tjänare profeterna och låtit säga: "Vänden om, var och en från sin onda väg, och bättren edert väsende, och följen icke efter andra gudar, så att I tjänen dem; då skolen I få bo i det land som jag har givit åt eder och edra fäder." Men I böjden icke edert öra därtill och hörden icke på mig.
Sau da sau na aika dukan bayina annabawa gare ku. Suka ce, “Kowannenku ya juyo daga mugayen hanyoyinsa ya sabunta ayyukansa; kada yă bi waɗansu alloli don yă bauta musu. Ta haka za ku zauna a cikin ƙasar da na ba ku da kuma kakanninku.” Amma ba ku saurara ba, ba ku kuwa ji ni ba.
16 Eftersom nu detta folk icke har hörsammat mig, såsom Jonadabs, Rekabs sons, barn hava iakttagit det bud som deras fader gav dem,
Zuriyar Yehonadab ɗan Rekab sun yi biyayya da umarnin da kakansu ya ba su, amma waɗannan mutane ba su yi mini biyayya ba.’
17 därför säger HERREN, härskarornas Gud, Israels Gud, så: Se, över Juda och över alla Jerusalems invånare skall jag låta all den olycka komma, som jag har förkunnat över dem, därför att de icke hörde, när jag talade till dem, och icke svarade, när jag kallade på dem.
“Saboda haka, ga abin da Ubangiji Allah Maɗaukaki, Allah na Isra’ila, yana cewa, ‘Ku saurara! Zan kawo wa Yahuda da kuma kowane mutumin da yake zama a Urushalima kowace masifar da na ambata a kansu. Na yi musu magana, amma ba su saurara ba; na kira su, amma ba su amsa ba.’”
18 Och till rekabiternas släkt sade Jeremia: Så säger HERREN Sebaot, Israels Gud: Därför att I haven hörsammat eder fader Jonadabs bud och hållit alla hans bud och i alla stycken gjort såsom han har bjudit eder,
Sai Irmiya ya ce wa iyalin Rekabawa, “Ga abin da Ubangiji Maɗaukaki, Allah na Isra’ila, yana cewa, ‘Kun yi biyayya da umarnin kakanku Yehonadab kuka kuma kiyaye dukan umarnansa kuka yi kome bisa ga tsari.’
19 därför säger HERREN Sebaot, Israels Gud, så: Aldrig skall den tid komma, då icke en avkomling av Jonadab, Rekabs son, står inför mitt ansikte.
Saboda haka, ga abin da Ubangiji Maɗaukaki, Allah na Isra’ila, yana cewa, ‘Yehonadab ɗan Rekab ba zai taɓa rasa mutumin da zai yi mini hidima ba.’”