< Jesaja 29 >

1 Ve dig, Ariel, Ariel, du stad, där David slog upp sitt läger! Läggen år till år och låten högtiderna fullborda sitt kretslopp,
Kaitonki, Ariyel, Ariyel birnin da Dawuda ya zauna! Ƙara shekara ga shekara a kuma bar shagulgulanki su yi ta kewayewa.
2 så skall jag bringa Ariel i trångmål; jämmer skall följa på jämmer, och då bliver det för mig ett verkligt Ariel.
Duk da haka zan yi wa Ariyel kwanto za tă kuma yi kuka da makoki, za tă zama mini kamar bagaden jini.
3 Jag skall slå läger runt omkring dig och omsluta dig med vallar och resa upp bålverk emot dig.
Zan kafa sansani kewaye da ke duka; zan kewaye ki da hasumiyoyi in tasar miki da ayyukan kwantona na yaƙi.
4 Då skall du tala djupt nedifrån jorden, och dina ord skola dämpade komma fram ur stoftet; din röst skall höras såsom en andes ur jorden, och ur stoftet skall du viska fram dina ord.
Za a ƙasƙantar da ke, za ki ƙi yin magana daga ƙasa; maganarki za tă yi ƙasa-ƙasa daga ƙura. Muryarki za tă zama kamar fatalwa daga ƙasa; daga ƙura maganarki zai fito ƙasa-ƙasa.
5 Men främlingshopen skall bliva såsom fint damm och våldsverkarhopen såsom bortflyende agnar; plötsligt och med hast skall detta ske.
Amma abokan gābanki masu yawa za su zama kamar ƙura mai laushi, sojojinsu masu firgitarwa za su yi ta tashi kamar yayin da iska ta hura. Farat ɗaya, cikin ɗan lokaci,
6 Från HERREN Sebaot skall hemsökelsen komma, med tordön och jordbävning och stort dunder, med storm och oväder och med lågor av förtärande eld.
Ubangiji Maɗaukaki zai zo da tsawa da rawar ƙasa da ƙara mai girma, da hadarin iska da guguwa da harshe na wuta mai ci.
7 Och hela hopen av alla de folk som drogo i strid mot Ariel, de skola vara såsom en drömsyn om natten, alla som drogo i strid mot det och dess borg och bragte det i trångmål.
Sa’an nan sojojin dukan al’umman da suka yi yaƙi da Ariyel, da suka fāɗa mata da kagararta suka kuma yi mata kwanto, za su zama kamar yadda yake da mafarki, wahayi da dare,
8 Såsom när den hungrige drömmer att han äter, men vaknar och känner sin buk vara tom, och såsom när den törstande drömmer att han dricker, men vaknar och känner sig törstig och försmäktande, så skall det gå med hela hopen av alla de folk som drogo i strid mot Sions berg.
kamar sa’ad da mai yunwa yana mafarki cewa yana cin abinci, amma sai ya farka, yunwan tana nan; kamar sa’ad da mai ƙishirwa yana mafarki cewa yana shan ruwa, amma sai ya farka yana suma, da ƙishinsa. Haka zai zama da sojoji na dukan al’ummai da suka yi yaƙi da Dutsen Sihiyona.
9 Stån där med häpnad, ja, varen häpna; stirren eder blinda, ja, varen blinda, I som ären druckna, men icke av vin, I som raglen, men icke av starka drycker.
Ku firgita ku kuma yi mamaki, ku makance kanku ku kuma zama a makance; ku bugu, amma ba da ruwan inabi ba, ku yi tangaɗi, amma ba daga barasa ba.
10 Ty HERREN har utgjutit över eder en tung sömns ande och har tillslutit edra ögon; han har höljt mörker över profeterna och över siarna, edra ledare.
Ubangiji ya kawo muku barci mai nauyi, Ya rufe idanunku (annabawa); ya rufe kawunanku (masu duba).
11 Och så har profetsynen om allt detta blivit för eder lik orden i en förseglad bok: om man räcker en sådan åt någon som kan läsa och säger: "Läs detta", så svarar han: "Jag kan det icke, den är ju förseglad",
Gare ku duk wannan wahayi ba kome ba ne sai dai maganganun da aka rufe a cikin littafi. In kuma kun ba da littafin ga wani wanda zai iya karanta, kuka kuma ce masa, “Karanta wannan, muna roƙonka,” zai amsa ya ce, “Ba zan iya ba; an rufe shi.”
12 och om man räcker den åt någon som icke kan läsa och säger: "Läs detta", så svarar han: "Jag kan icke läsa."
Ko kuwa in kun ba da littafin ga wani wanda ba zai iya karantawa ba, kuka kuma ce, “Karanta wannan, muna roƙonka,” zai amsa ya ce, “Ban iya karatu ba.”
13 Och HERREN har sagt: Eftersom detta folk nalkas mig med sin mun och ärar mig med sina läppar, men låter sitt hjärta vara långt ifrån mig, så att deras fruktan för mig består i inlärda människobud,
Ubangiji ya ce, “Waɗannan mutane sun zo kusa da ni da bakinsu suka kuma girmama ni da leɓunansu, amma zukatansu suna nesa daga gare ni. Sujadar da suke mini cike take da dokokin da mutane suka koyar.
14 därför skall jag ännu en gång göra underbara ting mot detta folk, ja, underbara och förunderliga; de visas vishet skall förgås, och de förståndigas förstånd skall bliva förmörkat.
Saboda haka zan firgita waɗannan mutane sau ɗaya da abubuwan banmamaki a kan abubuwan banmamaki; hikimar masu hikima za tă lalace, azancin masu azanci zai ɓace.”
15 Ve eder, I som söken att dölja edra rådslag för HERREN i djupet, och som bedriven edra verk i mörkret, I som sägen: "Vem ser oss, och vem känner oss?"
Kaiton waɗanda suke zuwa manyan zurfafa don su ɓoye shirye-shiryensu daga Ubangiji, waɗanda suke aikinsu cikin duhu su yi tunani, “Wa yake ganinmu? Wa zai sani?”
16 Huru förvända ären I icke! Skall då leret aktas lika med krukmakaren? Skall verket säga om sin mästare: "Han har icke gjort mig"? Eller skall bilden säga om honom som har format den: "Han förstår intet"?
Kuna birkitar abubuwa, sai ka ce an mayar da mai ginin tukwane ya zama yumɓu! Abin da aka yi zai ce wa wanda ya yi shi, “Ba shi ne ya yi ni ba”? Tukunya za tă iya ce wa mai ginin tukwane, “Ba ka san kome ba”?
17 Se, ännu allenast en liten tid, och Libanon skall förvandlas till ett bördigt fält och det bördiga fältet räknas såsom vildmark.
Cikin ɗan lokaci, za a mai da Lebanon gona mai taƙi kuma gona mai taƙi za tă zama kamar kurmi?
18 De döva skola på den tiden höra vad som läses för de, och de blindas ögon skola se och vara fria ifrån dunkel och mörker;
A wannan rana kurame za su ji maganganun littafi, daga duruduru da duhu kuma idanun makafi za su gani.
19 och de ödmjuka skola då känna allt större glädje i HERREN; och de fattigaste bland människor skola fröjda sig i Israels Helige.
Masu tawali’u za su sāke yin farin ciki a cikin Ubangiji; mabukata za su yi farin ciki cikin Mai Tsarkin nan na Isra’ila.
20 Ty våldsverkarna äro då icke mer till, bespottarna hava fått en ände, och de som stodo efter fördärv äro alla utrotade,
Masu zalunci za su ƙare, masu ba’a za su ɓace, kuma dukan waɗanda suke da ido don mugunta za su hallaka,
21 de som genom sitt tal gjorde att oskyldiga blevo fällda och snärjde den som skulle skipa rätt i porten och genom lögn vrängde rätten för den rättfärdige.
waɗanda ta magana kawai sukan mai da mutum mai laifi, waɗanda suke kafa tarko wa mai ba da kāriya a ɗakin shari’a da shaidar ƙarya kuma su hana marar laifi samun shari’ar adalci.
22 Därför säger HERREN så till Jakobs hus, han som förlossade Abraham: Nu skall Jakob icke mer behöva blygas, nu skall hans ansikte ej vidare blekna;
Saboda haka ga abin da Ubangiji wanda ya fanshi Ibrahim, ya ce wa gidan Yaƙub, “Ba za a ƙara kunyata Yaƙub ba; fuskokinsu kuma ba za su ƙara yanƙwanewa ba.
23 ty när han -- hans barn -- få se mina händer verk ibland sig, då skola de hålla mitt namn heligt, de skola hålla Jakobs Helige helig och förskräckas för Israels Gud.
Sa’ad da suka ga’ya’yansu a tsakiyarsu, aikin hannuwansu, za su kiyaye sunana da tsarki; za su san tsarkin Mai Tsarkin nan na Yaƙub, za su kuma ji tsoron Allah na Isra’ila.
24 De förvillade skola då få förstånd, och de knorrande skola taga emot lärdom.
Su da suke marasa azanci a ruhu za su sami fahimtar; waɗanda suke gunaguni za su yarda da koyarwa.”

< Jesaja 29 >