< Psaltaren 64 >
1 För sångmästaren; en psalm av David.
Don mai bi da kaɗe-kaɗe. Zabura ta Dawuda. Ka ji ni, ya Allah, yayinda nake faɗin abin da yake damuna; ka tsare raina daga barazanan abokin gāba.
2 Hör, o Gud, min röst, när jag klagar, bevara mitt liv, ty fienden förskräcker mig.
Ka ɓoye ni daga ƙulle-ƙullen mugaye, daga daure dauren wannan taro masu aikata mugunta.
3 Fördölj mig för de ondas hemliga råd, för ogärningsmännens larmande hop;
Sukan wāsa harsunansu kamar takuba su harba kalmominsu kamar kibiyoyi masu kisa.
4 ty de vässa sina tungor likasom svärd, med bittra ord lägga de an såsom med pilar,
Sukan yin kwanto su harbi marar laifi; sukan yi harbi nan da nan, ba tsoro.
5 för att i lönndom skjuta den ostrafflige; plötsligt skjuta de på honom, utan försyn.
Sukan ƙarfafa juna a mugayen ƙulle-ƙullensu, sukan yi magana yadda za su ɓoye tarkunansu; su ce, “Wa zai gan su?”
6 De befästa sig i sitt onda uppsåt, de orda om huru de skola lägga ut snaror; de säga: »Vem skulle se oss?»
Sukan yi ƙulle-ƙullen rashin adalci su ce, “Mun gama ƙulla cikakkiyar maƙarƙashiya tsab!” Zuciyar mutum da tunaninsa, suna da wuyar ganewa.
7 De tänka ut onda anslag: »Nu äro vi redo med det råd vi hava uttänkt!» Ja, djupa äro männens tankar och hjärtan.
Amma Allah zai harbe su da kibiyoyi; nan da nan za a buge su su fāɗi.
8 Då skjuter Gud dem; plötsligt sårar dem hans pil.
Zai juya harshensu a kansu yă kuma kawo su ga hallaka; duk waɗanda suka gan su za su kaɗa kai, suna musu ba’a.
9 De bringas på fall och få straff för sina tungors skull; var och en som ser dem rister huvudet.
Dukan mutane za su ji tsoro; za su yi shelar ayyukan Allah su kuma yi tunanin abin da ya aikata.
10 Och alla människor varda förskräckta; de förkunna vad Gud har gjort och förstå hans verk. Den rättfärdige skall glädja sig i HERREN och taga sin tillflykt till honom, och alla rättsinniga skola berömma sig.
Bari masu adalci su yi farin ciki a cikin Ubangiji su kuma nemi mafaka a gare shi; bari dukan masu gaskiya a zuciya su yabe shi!