< Psaltaren 5 >
1 För sångmästaren, till Nehilót; en psalm av David.
Don mai bi da kaɗe-kaɗe. Don Busa. Ta Dawuda. Ka saurare kalmomina, ya Ubangiji, ka ji ajiyar zuciyata.
2 Lyssna till mina ord, HERRE; förnim min suckan.
Ka saurare kukata na neman taimako, Sarkina da Allahna, gama gare ka nake addu’a.
3 Akta på mitt klagorop, du min konung och min Gud; ty till dig vill jag ställa min bön.
Da safe, ya Ubangiji, ka ji muryata; da safe na gabatar da bukatuna a gabanka in kuma jira da sa zuciya.
4 HERRE, bittida hör du nu min röst, bittida frambär jag mitt offer till dig och skådar efter dig.
Kai ba Allahn da yake jin daɗin mugu ba ne; gama kana gāba da dukan masu aikata mugunta.
5 Ty du är icke en Gud som har behag till ogudaktighet; den som är ond får icke bo hos dig.
Masu fariya ba za su iya tsaya a gabanka ba. Kana ƙin duk masu aikata abin da ba daidai ba.
6 De övermodiga bestå icke inför dina ögon; du hatar alla ogärningsmän.
Kakan hallaka masu yin ƙarya. Masu kisankai da mutane masu ruɗu Ubangiji yana ƙyama.
7 Du förgör dem som tala lögn; de blodgiriga och falska äro en styggelse för HERREN.
Amma ni, ta wurin jinƙanka mai girma, zan shiga gidanka; da bangirma zan durƙusa ga haikalinka.
8 Men jag får gå in i ditt hus, genom din stora nåd; jag får tillbedja i din fruktan, vänd mot ditt heliga tempel.
Ka bi da ni, ya Ubangiji, cikin adalcinka saboda abokan gābana, ka fayyace hanyarka a gabana.
9 HERRE, led mig genom din rättfärdighet, för mina förföljares skull; gör din väg jämn för mig.
Babu ko kalma guda daga bakinsu da za a dogara da ita; marmarinsu kawai shi ne su hallakar da waɗansu. Maƙogwaronsu buɗaɗɗen kabari ne; da harshensu suna faɗin ƙarya.
10 Ty i deras mun är intet visst, deras innersta är fördärv, en öppen grav är deras strupe, sin tunga göra de hal.
Ka furta su masu laifi, ya Allah! Bari makircinsu yă zama fāɗuwarsu. Ka kore su saboda yawan zunubansu, saboda sun tayar maka.
11 Döm dem, o Gud; må de komma på fall med sina anslag. Driv bort dem för deras många överträdelsers skull, eftersom de äro gensträviga mot dig.
Amma bari dukan waɗanda suke neman mafaka gare ka su yi murna; bari kullum su yi ta rerawa saboda farin ciki. Ka buɗe kāriyarka a bisansu, domin waɗanda suke ƙaunar sunanka su yi farin ciki a cikinka.
12 Men låt alla dem glädjas, som taga sin tillflykt till dig; evinnerligen må de jubla, ty du beskärmar dem; i dig må de fröjda sig, som hava ditt namn kärt. Ty du, HERRE, välsignar den rättfärdige; du betäcker honom med nåd såsom med en sköld.
Gama tabbatacce, ya Ubangiji, kakan albarkaci adalai; kakan kewaye su da tagomashinka kamar garkuwa.