< Psaltaren 12 >

1 För sångmästaren, till Seminít; en psalm av David.
Don mai bi da kaɗe-kaɗe. Da kayan kiɗi. Bisa ga sheminit. Zabura ta Dawuda. Ka taimaka, Ubangiji, gama masu tsoron Allah ba sa nan kuma; masu aminci sun ɓace daga cikin mutane.
2 Fräls, HERRE; ty de fromma äro borta, de trogna äro försvunna ifrån människors barn.
Kowa yana yi wa maƙwabcinsa ƙarya; zaƙin bakinsu maganar ƙarya ce suna cike da ruɗu a zukatansu.
3 De tala lögn, den ene med den andre; med hala läppar tala de, och med dubbelt hjärta.
Bari Ubangiji yă yanke dukan zaƙin bakinsu da kuma kowane harshe mai fariya,
4 HERREN utrote alla hala läppar, den tunga som talar stora ord,
masu cewa, “Da harsunanmu za mu yi nasara; leɓunanmu za su kāre mu, wane ne maigidanmu?”
5 dem som säga: »Genom vår tunga äro vi starka, våra läppar stå oss bi; vem är herre över oss?»
“Saboda danniyar marasa ƙarfi da kuma nishin masu bukata, zan tashi yanzu,” in ji Ubangiji. “Zan kāre su daga masu yin musu sharri.”
6 »Eftersom de arma lida övervåld och de fattiga klaga, vill jag nu stå upp», säger HERREN; »jag vill skaffa frälsning åt den som längtar därefter.»
Kalmomin Ubangiji kuwa ba su da kuskure, kamar azurfan da aka tace cikin matoyan yumɓu, aka tsabtacce sau bakwai.
7 HERRENS tal är ett rent tal, likt silver som rinner ned mot jorden, luttrat i degeln, renat sju gånger.
Ya Ubangiji, za ka kiyaye mu lafiya ka tsare mu daga irin mutanen nan har abada.
8 Du, HERRE, skall bevara dem, du skall beskydda dem för detta släkte evinnerligen. Ty runt omkring dem vandra de ogudaktiga, då nu uselheten är rådande bland människors barn.
Mugaye suna yawo a sake sa’ad da ake girmama abin da ba shi da kyau a cikin mutane.

< Psaltaren 12 >