< Psaltaren 9 >

1 En Psalm Davids, om den sköna, ungdomen, till att föresjunga. Jag tackar Herranom af allt hjerta, och förtäljer all din under.
Don mai bi da kaɗe-kaɗe. Ga muryar “Mutuwar Ɗa.” Zabura ta Dawuda. Zan yabe ka, ya Ubangiji, da dukan zuciyata; zan faɗa dukan abubuwan banmamakinka.
2 Jag fröjdar mig, och är glad i dig; och lofvar ditt Namn, du Aldrahögste;
Zan yi murna in kuma yi farin ciki a cikinka; zan rera yabo ga sunanka, ya Mafi Ɗaukaka.
3 Att du mina ovänner tillbakadrifvit hafver; de äro fallne och förgångne för dig.
Abokan gābana sun ja da baya; suka yi tuntuɓe suka hallaka a gabanka.
4 Ty du drifver min rätt och min sak; du sitter på stolen en rätt domare.
Gama ka tabbata da gaskiyata da kuma abin da nake yi; ka zauna a kujerarka, kana yin shari’a da adalci.
5 Du straffar Hedningarna, och förgör de ogudaktiga; deras namn utskrapar du till evig tid.
Ka tsawata wa ƙasashe ka kuma hallakar da mugaye; ka shafe sunansu har abada abadin.
6 Fiendernas svärd hafva en ända; städerna hafver du omstört; deras åminnelse är förgången med dem.
Lalaci marar ƙarewa ya cimma abokan gābanmu, ka tuttumɓuke biranensu; yadda ma ba aka ƙara tunaninsu.
7 Men Herren blifver evinnerliga; sin stol hafver han beredt till doms.
Ubangiji yana mulki har abada; ya kafa kujerarsa don shari’a.
8 Och han skall döma jordenes krets rätt, och regera folket rättsinneliga.
Zai hukunta duniya da adalci; zai yi mulkin mutane cikin gaskiya.
9 Och Herren är dens fattigas beskärm; ett beskärm i nödene.
Ubangiji shi ne mafakan waɗanda ake danniya, mafaka a lokutan wahala.
10 Derföre hoppas till dig de som ditt Namn känna; ty du förlåter icke dem som söka dig, Herre.
Waɗanda suka san sunanka za su dogara da kai, gama kai, Ubangiji, ba ka taɓa yashe waɗanda suke nemanka ba.
11 Lofver Herran, den i Zion bor; förkunner ibland folken hans verk.
Rera yabai ga Ubangiji, wanda yake zaune a kursiyi a Sihiyona; yi shela a cikin al’ummai abin da ya aikata.
12 Ty han kommer ihåg, och frågar efter deras blod; han förgäter icke de fattigas rop.
Gama shi da yakan ɗauki fansa a kan mai kisa yakan tuna; ba ya ƙyale kukan masu wahala.
13 Herre, var mig nådelig; se till mitt elände ibland ovänner, du som upphäfver mig utu dödsens portom;
Ya Ubangiji, dubi yadda abokan gābana suna tsananta mini! Ka yi jinƙai ka kuma ɗaga ni daga ƙofofin mutuwa,
14 På det jag skall förtälja all din pris uti dottrenes Zions portom; att jag öfver dina hjelp glad vara må.
don in furta yabanka cikin ƙofofin’Yar Sihiyona a can kuwa in yi farin ciki cikin cetonka.
15 Hedningarna äro försänkte uti den grop, som de tillredt hade; deras fot är fången i nätet, som de uppställt hade.
Al’umma sun fāɗa cikin ramin da suka haƙa wa waɗansu; aka kama ƙafafunsu a ragar da suka ɓoye.
16 Så förnimmer man, att Herren skaffar rätt; den ogudaktige är besnärd uti sina händers verk, genom ordet. (Sela)
An san Ubangiji ta wurin gaskiyarsa; an kama mugaye da aikin hannuwansu. Haggayiyon. (Sela)
17 Ack! att de ogudaktiga till helvetet vände vorde, och alle Hedningar, som Gud förgäta. (Sheol h7585)
Mugaye za su koma kabari, dukan al’umman da suka manta da Allah. (Sheol h7585)
18 Ty han skall icke så allstinges förgäta den fattiga; och de eländas hopp skall icke förtappadt varda evinnerliga.
Amma har abada ba za a manta da mai bukata ba, ba kuwa sa zuciyar mai wahala zai taɓa hallaka.
19 Herre, statt upp, att menniskorna icke få öfverhandena; låt alla Hedningar för dig dömda varda.
Ka tashi, ya Ubangiji, kada ka bar wani yă yi nasara; bari a hukunta al’ummai a gabanka.
20 Gif dem, Herre, en mästare, att Hedningarna måga förnimma att de menniskor äro. (Sela)
Ka buge su da rawar jiki, ya Ubangiji; bari al’ummai su sani su mutane ne kurum. (Sela)

< Psaltaren 9 >