< Psaltaren 58 >
1 Ett gyldene klenodium Davids, till att föresjunga, att han icke förgicks. Ären I då dumbar, att I icke tala viljen hvad rätt är; och döma hvad likt är, I menniskors barn?
Don mai bi da kaɗe-kaɗe. Da muryar “Kada Ka Hallaka.” Ta Dawuda. Wani miktam. Ku masu mulki tabbatacce kuna magana daidai? Kuna yin shari’a daidai a cikin mutane?
2 Ja, af blotta ondsko gören I orätt i landena; och följen efter med edra händer, och gören öfvervåld.
Sam, a zuciyarku kuna ƙirƙiro rashin adalci, da hannuwanku kuma kuna tā da hargitsi a duniya.
3 De ogudaktige äro afvoge af moderlifvet; de ljugare fara ville allt ifrå moderlifvet.
Kai, tun haihuwa mugaye sukan kauce; daga cikin ciki, su lalatattu ne maƙaryata.
4 De rasa såsom en orm rasar; såsom en döf huggorm, den sitt öra tillstoppar;
Dafinsu ya yi kamar dafin maciji, kamar na gamsheƙan da ya toshe kunnuwansa,
5 Att han icke skall höra kjusarens röst; besvärjarens, den väl besvärja kan.
da ba ya jin muryar gardi, kome dabarar gwanin mai waƙar zai zama.
6 Gud, sönderbryt deras tänder i deras mun. Sönderslå, Herre, oxlatänderna af de unga lejon.
Ka kakkarya haƙoran a bakunansu, ya Allah; ka yayyage fiƙoƙin zakoki, ya Ubangiji!
7 De skola förgås såsom vatten, det bortflyter. De skjuta med sina pilar, men de gå sönder.
Bari su ɓace kamar ruwa mai wucewa; sa’ad da suka ja bakansu, bari kibiyoyinsu su murtsuke.
8 De förgås, såsom en snigel försmäktas; såsom ene qvinnos otidig börd, se de intet solena.
Kamar katantanwun da suke narkewa yayinda suke tafiya, kamar jinjirin da aka haifa matacce, kada su ga hasken rana.
9 Förr än edor törne på buskanom mogne varda, skall vreden i växtenom bortrycka dem.
Kafin tukwanenka su ji zafin ƙayayyuwa, ko su kore ne ko busasshe, za a shafe mugaye.
10 Den rättfärdige skall glädja sig, när han en sådana hämnd ser; och skall två sina fötter uti dens ogudaktigas blod;
Masu adalci za su yi murna sa’ad da aka rama musu, sa’ad da suka wanke ƙafafunsu cikin jinin mugaye.
11 Att man skall säga: Den rättfärdige måste det ju njuta; Gud är ju ännu domare på jordene.
Sa’an nan mutane za su ce, “Tabbatacce har yanzu ana sāka wa adalai; tabbatacce akwai Allahn da yake shari’anta duniya.”