< Psaltaren 30 >
1 En Psalm, till att sjunga om Davids hus vigning. Jag prisar dig, Herre: ty du hafver upphöjt mig, och låter icke mina fiendar glädja sig öfver mig.
Zabura ce. Wata waƙa. Don keɓewar haikali. Ta Dawuda. Zan girmama ka Ya Ubangiji, gama ka tsamo ni daga zurfafa ba ka bar abokan gābana sun yi farin ciki a kaina ba.
2 Herre min Gud, då jag ropade till dig, gjorde du mig helbregda.
Ya Ubangiji Allahna, na yi kira gare ka don taimako ka kuwa warkar da ni.
3 Herre, du hafver fört mina själ utu helvetet; du hafver behållit mig lefvande, der de i helvetet foro. (Sheol )
Ya Ubangiji, ka dawo da ni daga kabari; ka kiyaye ni daga gangarawa zuwa cikin rami. (Sheol )
4 I Helige, lofsjunger Herranom, och tacker i hans helga högtid.
Ku rera ga Ubangiji, ku tsarkakansa; ku yabi sunansa mai tsarki.
5 Ty hans vrede varar ett ögnablick, och han hafver lust till lif; om aftonen varar gråten, men om morgonen glädjen.
Gama fushinsa na ɗan lokaci ne amma alherinsa har matuƙa ne; mai yiwuwa a yi kuka da dare amma farin ciki kan zo da safe.
6 Men jag sade, då mig väl gick: Jag skall aldrig omkull ligga.
Sa’ad da nake lafiya, na ce, “Ba zan jijjigu ba.”
7 Ty du, Herre, hafver igenom din goda vilja gjort mitt berg starkt; men då du bortdolde ditt ansigte, förskräcktes jag.
Ya Ubangiji, sa’ad da ka yi mini alheri, ka sa katangar dutsena ya tsaya daram; amma sa’ad da ka ɓoye fuskarka, sai in cika da tsoro.
8 Jag vill, Herre, ropa till dig; Herran vill jag bedja.
A gare ka, ya Ubangiji, na yi kira; a gare ka Ubangiji na yi kukan neman jinƙai.
9 Hvad nytta är i mitt blod, när jag död är? Månn ock stoftet tacka dig, och förkunna dina trohet?
“Wace riba ce a hallakata, a kuma gangarawa ta zuwa cikin rami? Ƙura za tă yabe ka ne? Za tă iya yin shelar amincinka?
10 Hör, Herre, och var mig nådelig; Herre, var min hjelpare.
Ka ji, ya Ubangiji, ka kuwa yi mini jinƙai; Ya Ubangiji, ka zama taimakona.”
11 Du hafver förvandlat mig min klagan uti fröjd; du hafver afklädt mig min säck, och omgjordat mig med glädje;
Ka mai da kukata ta zama rawa; ka tuɓe rigar makokina ka sa mini na farin ciki,
12 På det min ära skall lofsjunga dig, och icke tyst varda. Herre, min Gud, jag vill dig tacka i evighet.
don zuciyata za tă iya rera gare ka ba kuwa za tă yi shiru ba. Ya Ubangiji Allahna, zan yi maka godiya har abada.