< Psaltaren 144 >

1 En Psalm Davids. Lofvad vare Herren, min tröst, den mina händer lärer strida, och mina finger örliga;
Ta Dawuda. Yabo ya tabbata ga Ubangiji dutsena, wanda ya horar da hannuwana don yaƙi, yatsotsina don faɗa.
2 Min barmhertighet och min borg, mitt beskärm och min hjelpare, min sköld, på den jag tröster; den mitt folk under mig tvingar;
Shi ne Allah mai ƙaunata da kuma kagarata, katangata da mai cetona, garkuwata, wanda nake neman mafaka daga gare shi, wanda ya sa mutane a ƙarƙashina.
3 Herre, hvad är menniskan, att du så låter dig vårda om henne; och menniskones son, att du så aktar uppå honom?
Ya Ubangiji, wane ne mutum da ka kula da shi, ɗan mutum da har za ka yi tunaninsa?
4 Är dock menniskan lika som intet. Hennes tid går bort såsom en skugge.
Mutum yana kama da numfashi; kwanakinsa suna wucewa kamar inuwa.
5 Herre, böj din himmel, och stig härned; tag uppå bergen, att de ryka.
Ka tsage sammanka, ya Ubangiji, ka sauko; ka taɓa duwatsu, domin su yi hayaƙi.
6 Låt ljunga, och förströ dem; skjut dina skott, och förskräck dem.
Ka aiko da walƙiya ka watsar da abokan gāba; ka karɓa kibiyoyinka ka sa su gudu.
7 Sänd dina hand af höjdene, och förlossa mig, och fräls mig ifrå stor vatten, ifrå de främmande barnas händer;
Ka miƙa hannunka daga bisa; ka cece ni ka kuma kuɓutar da ni daga manyan ruwaye, daga hannuwan baƙi
8 Hvilkas lära är onyttig, och deras gerningar falska.
waɗanda bakunansu sun cika da ƙarya, waɗanda hannuwansu na dama masu ruɗu ne.
9 Gud, jag vill sjunga dig en ny viso; jag vill spela dig på psaltare af tio stränger;
Zan rera sabuwar waƙa gare ka, ya Allah; a kan molo mai tsirkiya goma zan yi maka kiɗi,
10 Du, som gifver Konungomen seger, och förlöser din tjenare David ifrå dens ondas mordsvärd.
ga Wannan wanda yake ba wa sarakuna nasara, wanda ya cece bawansa Dawuda. Daga takobin kisa.
11 Förlös mig ock, och hjelp mig ifrå de främmande barnas hand; hvilkas lära är onyttig, och deras gerningar falska;
Ka cece ni ka kuma kuɓutar da ni daga hannuwan baƙi waɗanda bakunansu sun cika da ƙarya, waɗanda hannuwansu na dama masu ruɗu ne.
12 Att våre söner måga uppväxa i deras ungdom, såsom plantor; och våra döttrar, såsom beprydde svalar, såsom palats;
Ta haka’ya’yanmu maza a ƙuruciyarsu za su zama kamar tsire-tsiren da aka kula da su,’ya’yanmu mata kuma za su zama kamar ginshiƙai da sassaƙa don adon fada.
13 Och våra visthus fulle vara, de der spisning utgifva kunna, den ena efter den andra; att våra får måga bära tusend och hundrade tusend, i våra afvelsgårdar;
Rumbunanmu za su cika da kowane irin tanadi. Tumakinmu za su ƙaru ninki dubu, ninki dubu goma-goma a filayenmu;
14 Att våre oxar måga mycket arbete göra; att ingen skade, ingen olycka eller klagan på våra gator är.
shanunmu za su ja kaya masu nauyi. Ba za a sami tashin hankali a katangarmu ba, ba zuwan zaman bauta, ba jin kukan damuwa a titunanmu.
15 Saligt är det folk, hvilko alltså går; men saligt är det folk, hvilkets Gud Herren är.
Masu albarka ne mutanen da wannan zai zama haka; masu albarka ne mutanen da Allah ne Ubangiji.

< Psaltaren 144 >