< 4 Mosebok 35 >
1 Och Herren talade med Mose på de Moabiters mark, vid Jordan, in mot Jericho, och sade:
A filayen Mowab, wajen Urdun, ɗaura da Yeriko, Ubangiji ya yi magana da Musa ya ce,
2 Bjud Israels barnom, att de gifva Leviterna städer utaf sitt arfvegods, der de måga uti bo; dertill förstäder omkring städerna skolen I ock gifva Leviterna;
“Ka umarci Isra’ilawa su ba wa Lawiyawa garuruwan da za su zauna a ciki daga cikin gādon da Isra’ilawa za su mallaka. A kuma ba su wurin kiwo kewaye da garuruwan.
3 Att de skola bo i städerna, och hafva sin boskap, gods och allahanda djur i förstäderna.
Sa’an nan za su kasance da garuruwan da za su zauna, su sami fili, da kuma za su yi kiwon garkensu na shanu da tumaki da kuma sauran dabbobinsu.
4 Vidden till förstäderna, som de skola gifva Leviterna, skall vara tusende alnar utifrå stadsmuren allt omkring.
“Wuraren kiwo a kewayen garuruwan da za a ba wa Lawiyawa, girmansu zai zama mai fāɗin kamu dubu ɗaya daga katangar garin.
5 Så skolen I då mäta utanför staden, på den sidone österut, tutusend alnar; och på den sidone söderut, tutusend alnar; och på den sidone vesterut, tutusend alnar; och på den sidone norrut, tutusend alnar; att staden skall vara midt uti. Det skall vara deras förstäder.
A bayan garin, ka auna kamu dubu biyu a wajen gabas, kamu dubu biyu a wajen yamma, kamu dubu biyu wajen kudu, da kuma kamu dubu uku wajen arewa, a bar garin a tsakiya. Za su kasance da wannan a matsayin wurin kiwo na garuruwan.
6 Och ibland de städer, som I gifven Leviterna, skolen I gifva sex fristäder, att den som någon ihjälslår må fly derin; derutöfver skolen I ännu gifva dem två och fyratio städer;
“A cikin biranen da za a ba Lawiyawa, shida daga cikin garuruwan za su zama biranen mafaka, inda wanda ya kashe mutum zai gudu yă je. Ban da wannan, a ba su waɗansu garuruwa arba’in da biyu.
7 Så att alle städer, som I gifven Leviterna, blifva åtta och fyratio med deras förstäder;
Duka-duka dai a ba Lawiyawa garuruwa arba’in da takwas, tare da wuraren kiwonsu.
8 Och skolen gifva dem mer af dem som mycket äga ibland Israels barn, och mindre af dem som mindre äga; hvar och en, efter hans arfvedel, den honom tillskift varder, skall gifva Leviterna städer.
Garuruwan da za ku ba wa Lawiyawa daga ƙasar da Isra’ilawa suka mallaka, za a ba da su bisa girman gādon kowace kabila. Ka karɓi garuruwa masu yawa daga kabilar da take da garuruwa masu yawa, amma kaɗan daga kabilar da ba ta da garuruwa masu yawa.”
9 Och Herren talade med Mose, och sade:
Sa’an nan Ubangiji ya ce wa Musa,
10 Tala med Israels barn, och säg till dem: När I kommen öfver Jordan in uti Canaans land,
“Ka yi magana da Isra’ilawa, ka ce musu, ‘Sa’ad da kuka haye Urdun zuwa Kan’ana,
11 Skolen I utvälja städer, som fristäder skola vara, deruti fly må den som någon med våda ihjälslår.
ku zaɓi waɗansu garuruwan da za su zama biranen mafakarku, inda wanda ya kashe mutum cikin kuskure zai iya gudu zuwa.
12 Och skola sådane fristäder vara ibland eder, för blodhämnarens skull, att han icke skall dö, som dråpet gjorde, intilldess han hafver ståndit till rätta inför menighetene.
Za su zama wuraren mafaka daga hannun mai bin hakki, don kada a kashe mai kisankai, tun ba a kai shi gaban shari’a, a gaban taron jama’a ba.
13 Och de städer, som I gifva skolen, skola vara sex fristäder;
Waɗannan garuruwa shida da aka bayar za su zama biranen mafakarku.
14 Tre skolen I gifva på desso sidone Jordan; och tre i Canaans lande.
A ba da uku a wannan gefe na Urdun, a kuma ba da uku a Kan’ana, su zama biranen mafaka.
15 Det äro de sex fristäder, både för Israels barn, och främlingom, och husmän ibland eder; att dit må fly ho som helst ena själ slår med våda.
Waɗannan garuruwa shida za su zama wurin mafaka wa Isra’ilawa, baƙi da duk sauran mutanen da suke zama a cikinsu, saboda duk wanda ya kashe mutum cikin kuskure yă iya gudu zuwa.
16 Hvilken som slår en med något jern, så att han dör, han är en mandråpare; och skall döden dö.
“‘In wani ya bugi wani da makami na ƙarfe har ya mutu, to, shi mai kisankai ne; sai a kashe mai kisankan nan.
17 Kastar han honom med en sten, der någor kan död af varda, så att han blifver död deraf, så är han en mandråpare; och skall döden dö.
Ko kuwa in wani yana riƙe da dutsen da ya isa yă kashe mutum a hannunsa, ya kuma harbi wani da dutsen har ya mutu, to, shi mai kisankai ne, sai a kashe mai kisankan nan.
18 Slår han honom med något trä, der någor kan med dödsslagen varda, så att han dör, så är han en mandråpare; och skall döden dö.
Ko kuwa wani yana da makami na itace a hannunsa da ya isa yă kashe mutum, ya kuma bugi wani da shi har ya mutu, shi ma mai kisankai ne, sai a kashe mai kisankan nan.
19 Blodhämnaren skall slå mandråparen ihjäl; såsom han slagit hafver, så skall man döda honom igen.
Sai mai bin hakkin jinin yă kashe mai kisankan, sa’ad da ya sadu da mai kisankan, sai yă kashe shi.
20 Stöter han honom af hat, eller kastar något på honom med försåt, så att han dör;
In saboda ƙiyayya, mutum ya laɓe, ya soke wani, ko ya jefe shi da wani abu da gangan har ya mutu,
21 Eller slår honom af ovänskap med sine hand, så att han dör, så skall han döden dö, som honom slog; ty han är en mandråpare; blodhämnaren skall dräpa honom, när han råkar honom.
ko kuwa saboda ƙiyayya ya naushe shi har ya mutu, sai a kashe wannan mutumin da ya yi haka; shi mai kisankai ne. Sai mai bin hakkin jini yă kashe mai kisankan in ya same shi.
22 Men stöter han honom oförvarandes utan ovänskap, eller kastar något på honom, icke med försåt;
“‘Amma in cikin tsautsayi ne ya soke shi, ba don ƙiyayya ba, ko kuma ya jefe shi, ba da gangan ba,
23 Eller kastar en sten på honom oförvarandes, der man af dö kan, så att han dör, och han är icke hans ovän, och ville honom heller intet ondt.
ko kuwa bai gan shi ba, ya jefa dutsen da zai kashe shi a kansa, ya kuwa mutu, to, da yake shi ba abokin gābansa ba ne, bai kuma yi nufi yă ji masa ba,
24 Så skall menigheten döma, emellan honom som slog och blodhämnaren, i denna sakene.
dole taro su yi hukunci tsakanin mai laifin, da mai bin hakkin jini bisa waɗannan ƙa’idodi.
25 Och menigheten skall fria mandråparen ifrå blodhämnarens hand, och låta honom komma i fristaden igen, dit han flydder var; och der skall han blifva, tilldess öfverste Presten dör, den man med den helga oljone smort hafver.
Dole taro su kāre wanda ake zargi da kisa, daga mai bin hakkin jini. Su mai da shi birnin mafaka inda ya gudu ya tafi. Dole yă kasance a can sai mutuwar babban firist, wanda aka shafe da mai mai tsarki.
26 Om mandråparen går utaf sin fristads råmärke, dit han flydd är,
“‘Amma in wanda ake zargin ya kuskura ya fita, ya kai iyakar birnin mafaka wadda ya gudu ya je,
27 Och blodhämnaren finner honom utanför hans fristads råmärke, och slår honom ihjäl; han skall för det blod intet saker vara;
idan mai bin hakkin jinin ya same shi a bayan gari, mai bin hakkin jinin zai iya kashe mai kisankai ɗin ba tare da wani laifi ba.
28 Ty han skulle blifva i sinom fristad intill den öfversta Prestens död; och efter öfversta Prestens död åter komma till sins arfvegods land igen.
Dole wanda ake zargin, yă kasance a birninsa na mafaka sai bayan mutuwa babban firist; sai bayan mutuwar babban firist ne kawai zai iya komo ga mallakarsa.
29 Detta skall vara eder en rätt med edra efterkommande, i alla edra boningar.
“‘Waɗannan su ne za su zama ƙa’idodin da za ku kasance da su, a dukan tsararraki masu zuwa.
30 Mandråparen skall man dräpa efter tvegga vittnes mun; ett vittne skall icke svara öfver en själ till döds.
“‘Kowa da ya kashe wani, za a kashe shi a matsayin mai kisankai, bisa ga shaidar shaidu. Amma kada a kashe wani bisa ga shaidar mutum ɗaya.
31 Och I skolen ingen försoning taga för en mandråpares själ, ty han är saker till döden; utan han skall döden dö;
“‘Kada a karɓi fansa don ran wanda ya yi kisankai, wanda ya cancanci mutuwa. Lalle ne a kashe shi.
32 Och skolen ingen försoning taga öfver den, som till fristaden flydder var, så att han igenkommer till att bo i landena, intill att Presten dör.
“‘Kada a karɓi fansa saboda wanda ya tsere zuwa birnin mafaka don yă koma yă zauna gidansa tun babban firist bai rasu ba.
33 Och skämmer icke landet, der I uti bon; ty den som blodssaker är, han skämmer landet; och landet kan icke försonadt varda för det blod, som der utgjutet varder, annars utan genom hans blod, som det utgjutit hafver.
“‘Kada ku ƙazantar da ƙasar da kuke zama a ciki. Zub da jini yakan ƙazantar da ƙasa, ba a kuma iya yin kafara saboda wannan ƙasa da aka zub da jini, sai dai ta wurin jinin mutumin da ya zub da jinin.
34 Orener icke landet, som I bon uti, der jag ock uti bor; ty jag är Herren, som bor ibland Israels barn.
Kada ku ƙazantar da ƙasar da kuke zama, wadda ni kuma nake zama a ciki, gama Ni Ubangiji, ina zama a cikin Isra’ilawa.’”