< Lukas 5 >
1 Och det begaf sig, då folket föll honom öfver, på det de skulle höra Guds ord; och han stod utmed sjön Genesaret;
Ya zama sa'adda mutane sun taru a wurin Yesu suna sauraron maganar Allah, yana kuma yana tsaye a bakin tabkin Janisarata.
2 Och han såg två båtar stå i sjöstranden; men fiskarena voro utgångne af dem, till att två sin nät.
Ya ga jiragen ruwa biyu tsaye a bakin tabkin. Masu kamun kifin kuwa sun fita daga cikin jiragen suna wanke tarunsu.
3 Då gick han in uti en båt, som var Simons, och bad honom, att han skulle lägga litet ut ifrå landet. Och han satte sig, och lärde folket utu båten.
Yesu ya shiga daya daga cikn jiragen wanda shike na Bitrus ne, sai ya umarce shi ya dan zakuda da jirgin daga bakin tabkin kadan zuwa cikin ruwa. Sai ya zauna ya kuma koya wa mutane daga cikin jirgin.
4 Då han vände igen tala, sade han till Simon: Lägg ut på djupet, och kaster edor nät ut till drägt.
Da ya gama magana, ya ce wa Siman, “Zakuda jirgin zuwa wuri mai zurfi sa'annan ka zuba tarunka domin kamu.”
5 Då svarade Simon, och sade till honom: Mästar, vi hafve arbetat hela nattena, och fått intet; men på din ord vill jag kasta ut näten.
Siman ya amsa ya ce, “Ubangiji, mun yi aiki dukan dare bamu kama komai ba, amma bisa ga maganarka, zan jefa tarun.”
6 Och då de det gjorde, beslöto de en mägta stor hop fiskar; och deras nät gick sönder.
Da sun yi haka, suka kama kifaye da yawan gaske, har tarunsu suna yagewa.
7 Och de vinkade till sina stallbröder, som voro uti den andra båten, att de skulle komma och hjelpa dem. Och de kommo, och uppfyllde båda båtarna, så att de begynte sjunka.
Sai suka roki abokan aikinsu da ke a dayan jirgin su zo su taimake su. Suka zo sun cika jiragen biyu da kifaye, har suka fara nutsewa.
8 Då Simon Petrus det såg, föll han till Jesu knä, sägandes: Herre, gack ut ifrå mig; ty jag är en syndig menniska.
Amma Siman Bitrus, da ya ga haka, ya russuna a gaban Yesu, yana cewa, “Ka rabu da ni Ubangiji, gama ni mai zunubi ne.”
9 Ty en förskräckelse var kommen öfver honom, och öfver alla de med honom voro, för detta fiskafängets skull, som de fått hade;
Domin ya yi mamaki, da dukan wadanda suke tare da shi, sabili da yawan kifaye da suka kama.
10 Sammalunda ock öfver Jacobum och Johannem, Zebedei söner, som Simons stallbröder voro. Då sade Jesus till Simon: Var icke förfärad; härefter skall du taga menniskor.
Wannan ya hada da Yakubu da Yahaya 'ya'yan Zabadi abokan aikin Siman. Sai Yesu ya ce wa Siman, “Kada ka ji tsoro, domin daga yanzu, za ka kama mutane.”
11 Och de förde båda båtarna i land, och öfvergåfvo alltsammans, och följde honom.
Da sun kawo jiragensu waje kan kasa, suka bar komai suka kuma bi shi.
12 Så begaf det sig, då han var uti en stad, och si, der var en man full med spitelsko; när han fick se Jesum, föll han ned på sitt ansigte, och bad honom, sägandes: Herre, om du vill, kan du göra mig renan.
Sa'adda yana daya daga cikin biranen, wani mutum dauke da kuturta yana nan wurin. Da ya ga Yesu, ya fadi bisa fuskarsa kasa yana rokansa, yana cewa, “Ubangji, idan ka yarda, za ka iya tsarkake ni.”
13 Då räckte han ut handena, och tog på honom, sägandes: Jag vill, var ren. Och straxt gick spitelskan bort af honom.
Yesu ya mika hanunsa ya taba shi, yana cewa, “Na yarda. Ka tsarkaka.” Sai nan da nan, kuturtar ta rabu da shi.
14 Och han böd honom, att han det för ingom säga skulle; utan gack ( sade han ), och visa dig Prestenom, och offra för din renselse, efter som Mose budit hafver, dem till vittnesbörd.
Ya umarce shi kada ya gaya wa kowa, amma ya ce ma sa, “Tafi ka nuna kanka ga firist sa'annan ka mika hadaya domin tsarkakewarka, kamar yadda Musa ya umarta, a matsayin shaida a garesu.”
15 Och ryktet gick ändå vidare ut om honom, och mycket folk församlade sig, att de skulle höra honom, och blifva botade af honom ifrå deras krankheter.
Amma labarinsa ya bazu nesa, taron mutane da yawa kuma suka zo wurinsa domin su ji shi, su kuma samu warkarwa daga cututtukansu.
16 Men han gick afsides bort i ödemarkena, och bad.
Amma ya kan janye zuwa wuraren da babu kowa ya yi addu'a.
17 Och det begaf sig på en dag, då han lärde, och der voro de Phariseer och Skriftlärde sittande, som komne voro utaf alla städer i Galileen, och Judeen, och af Jerusalem; och Herrans kraft var till att göra dem helbregda.
Ya zama daya a cikin kwanakin da yake koyarwa, akwai Farisawa da malaman attaura da ke zaune a wurin wandanda suka zo daga kauyukan da suke kewaye da Galili da Yahudiya da kuma birnin Urushalima. Ikon Ubangiji yana tare da shi domin warkarwa.
18 Och si, någre män båro ena mennisko på en säng, hvilken borttagen var, och de sökte efter, huru de skulle komma honom in, och läggan framför honom.
A lokacin nan, wasu mutane suka zo dauke da wani mutum shanyayye a kan tabarma, suka kuma nemi yadda za su shigar da shi ciki, su kwantar da shi a gaban Yesu.
19 Och då de icke funno, för folkets skull, på hvilko sidon de skulle bäst komma honom in, stego de upp på taket, och släppte honom ned genom taket, med sängen, midt för Jesum.
Ba su iya samun hanyar da za su shigar da shi ba saboda taron, sai suka hau saman gidan, suka saukar da shi daga rufin, a kan tabarman sa, zuwa tsakiyar mutanen, dai dai a gaban Yesu.
20 Och då han såg deras tro, sade han till honom: Menniska, dina synder varda dig förlåtna.
Da ya ga bangaskiyarsu, Yesu ya ce, “Maigida, an gafarta zunubanka.”
21 Och de Skriftlärde och Phariseer begynte tänka, sägande: Ho är denne, som talar Guds hädelse? Ho kan förlåta synder, utan Gud allena?
Marubuta da Farisawa suka fara sukar wannan, suna cewa, “Wanene wannan da ke sabo? Wa zai iya gafarta zunubi, idan ba Allah kadai ba?”
22 Då Jesus förmärkte deras tankar, svarade han, och sade till dem: Hvad tänken I uti edor hjerta?
Amma da Yesu ya fahimci abin da suke tunani, sai ya amsa ya ce masu, “Don me kuke sukar wannan a zuciyarku?
23 Hvilket är lättare säga: Dina synder varda dig förlåtna; eller säga: Statt upp, och gack?
Wanne ne ya fi sauki a ce, 'An yafe zunubanka' ko kuwa a ce, 'Tashi ka yi tafiya?”
24 Men på det I skolen veta, att Menniskones Son hafver magt på jordene förlåta synder, sade han till den borttagna: Dig säger jag, statt upp, tag dina säng, och gack i ditt hus.
Amma domin ku sani cewa Dan Mutum yana da yancin gafarta zunubai a duniya, na ce maka, 'Tashi, dauki tabarmanka, ka tafi gidanka.'”
25 Och han stod straxt upp för deras ögon, tog sängen, deruti han legat hade, och gick sina färde hem i sitt hus, och prisade Gud.
Nan take, ya tashi a gabansu ya dauki tabarma da yake kwance; sai ya koma gidansa, yana daukaka Allah.
26 Och de förskräcktes alle, och lofvade Gud, och vordo fulle med fruktan, sägande: Vi hafve sett i dag sällsynt ting.
Kowa yana ta mamaki kuma suka daukaka Allah. Suna cike da tsoro, suna cewa, “Yau mun ga abubuwan al'ajibi.”
27 Sedan gick han ut, och fick se en Publican, benämnd Levi, sittandes vid tullen, och sade till honom: Följ mig.
Bayan wadannan abubuwa sun faru, Yesu ya fito daga can sai ya ga wani mai karban haraji mai suna Lawi yana zama a wurin karban haraji. Ya ce masa, “Ka biyo ni.”
28 Han stod upp, och följde honom, och öfvergaf alltsamman.
Sai Lawi ya bar komai, ya tashi, ya bi shi.
29 Och Levi gjorde honom ett stort gästabåd i sitt hus; och der voro en stor hop Publicaner, och andre som med dem till bords såto.
Lawi kuma ya shirya gagarumar liyafa a gidansa, kuma akwai masu karban haraji da yawa a nan, da wasu mutane da ke zama a gaban teburin liyafar suna cin abinci tare da su.
30 Och de Skriftlärde och Phariseer knorrade emot hans Lärjungar, sägande: Hvi äten I och dricken med de Publicaner och syndare?
Amma Farisawa da Marubuta suka fara korafi ga almajiransa, suna cewa, “Don menene kuna ci da sha tare da masu karban haraji da mutane masu zunubi?”
31 Då svarade Jesus, och sade till dem: De behöfva icke läkare, som helbregda äro, utan de som kranke äro.
Yesu ya amsa masu, “Masu lafiya basu bukatar likita, wadanda ke marasa lafiya kadai ke bukatar likita.
32 Jag är icke kommen till att kalla de rättfärdiga, utan syndare, till bättring.
Ban zo domin kiran masu adalci ba, amma na zo ne domin kiran masu zunubi zuwa ga tuba.”
33 Då sade de till honom: Hvi fasta Johannis lärjungar så ofta, och bedja så mycket, sammalunda ock de Phariseers lärjungar; men dine Lärjungar äta och dricka?
Sun ce masa, “Almajiran Yahaya sukan yi azumi da addu'a, kuma almajiran Farisawa ma sukan yi haka. Amma almajiranka suna ci suna sha?”
34 Sade han till dem: Icke kunnen I drifva bröllopsfolket till att fasta, så länge brudgummen är när dem?
Yesu ya ce masu, “Akwai wanda zai sa abokan ango su yi azumi, a lokacin da shi ango yana tare da su?
35 Men de dagar skola komma, att brudgummen varder tagen ifrå dem; då skola de fasta i de dagar.
Amma kwanaki na zuwa wadanda za a dauke ango daga wurinsu, a kwanakin za su yi azumi.”
36 Och han sade ock till dem en liknelse: Ingen sätter en klut af nytt kläde på gammalt kläde; annars söndersliter han det nya, och den kluten af det nya skickar sig icke efter det gamla.
Sai Yesu ya sake fada masu wani misali. “Babu wanda zai yage kyalle daga sabuwar tufa, ya kuma yi amfani da ita ya dinka tsohuwar tufa. Idan ya yi hakannan, zai yage sabuwar tufar, kuma kyallen daga sabuwar tufar ba zai dace da kyallen tsohuwar tufar ba.
37 Och ingen låter nytt vin i gamla flaskor; annars slår det nya vinet flaskorna sönder, och spilles ut, och flaskorna blifva förderfvade;
Kuma, babu mutum da zai sa sabon ruwan inabi a cikin tsofafin salkuna. Idan ya yi haka, sabon ruwan inabin zai fasa salkunan, kuma ruwan inabin din zai zube, salkunan kuma za su lallace.
38 Utan nytt vin skall man låta uti nya flaskor, och så blifva de både förvarad.
Amma dole ne a sa sabon ruwan inabi a sabobin salkuna.
39 Och ingen, som dricker gammalt vin, begärar straxt nytt; ty han säger: Det gamla är bättre.
Babu wanda zai yi marmarin sabon ruwan inabi bayan da ya sha tsohon, gama zai ce, “Tsohon ya fi sabon.”