< Johannes 2 >
1 Och på tredje dagen vardt ett bröllop i Cana i Galileen; och Jesu moder var der.
Bayan kwana uku, akwai aure a Kana ta Galili, mahaifiyar Yesu kuma tana wurin.
2 Vardt ock desslikes Jesus buden, och hans Lärjungar, till bröllopet.
An gayyaci Yesu da almajiransa zuwa auren.
3 Och då vinet begynte fattas, sade Jesu moder till honom: De hafva intet vin.
Da ruwan inabin ya kare, maihafiyar Yasu tace masa, “basu da ruwan inabi.”
4 Då sade Jesus till henne: Qvinna, hvad hafver jag med dig? Min tid är icke ännu kommen.
Yesu yace mata, “Mace, me yasa kika zo wurina? Lokaci na bai yi ba tukuna”.
5 Då sade hans moder till tjenarena: Hvad han säger eder, det görer.
Maihafiyarsa tace wa ma'aikatan, “Ku yi duk abin da yace maku.”
6 Så voro der sex stenkrukor, som satta voro efter sättet om Judarnas rening, hållandes hvardera tu eller tre mått.
To akwai randunan ruwa na dutse guda shidda a wurin wadanda Yahudawa ke amfani da su domin al'adansu na tsarkakewa, kowace zata iya daukar durom guda.
7 Då sade Jesus till dem: Fyller upp krukorna med vatten; och de fyllde dem öfverfulla.
Yesu yace masu, “Cika randunan da ruwa”. Sai suka cika randunan makil.
8 Och han sade till dem: Låter nu uti, och bärer till kökemästaren; och de båro.
Sai yace wa ma'aikatan, “Ku diba daga ciki ku kai wa shugaban biki.” Sai suka yi hakannan.
9 När då kökemästaren smakade vinet, som vatten varit hade, och icke visste hvadan det kommet var; men tjenarena, som vattnet öst hade, visste det, kallade han brudgummen;
Shugaban bikin ya dandana ruwan da ya zama ruwan inabin, amma bai san inda ya fito ba (amma ma'aikatan wadanda suka jawo ruwan sun sani). Sai ya kira ango
10 Och sade till honom: Hvar man sätter först fram det goda vinet, och när de äro vordne druckne, då det som sämre är. Du hafver gömt det goda vinet allt härtill.
yace masa, “Kowane mutum yakan raba ruwan inabi mai kyau da farko, kafin mai arhar bayan an shanye mai kyaun. Amma kai ka ajiye mai kyaun sai yanzu.”
11 Detta var det första tecken, som Jesus gjorde i Cana i Galileen, och uppenbarade sina härlighet; och hans Lärjungar trodde på honom.
Wannan alama ta farko ce da Yesu yayi a Kana ta Galili, ya kuma bayyana daukakarsa, almajiransa kuma suka gaskata da shi.
12 Derefter for han ned till Capernaum, han och hans moder, och hans bröder, och hans Lärjungar; och blefvo der i få dagar.
Bayan wannan, Yesu, da mahaifiyarsa, da 'yan'uwansa da almajiransa suka tafi Kafarnahum, kuma suka zauna can wasu 'yan kwanaki.
13 Och var Judarnas Påska hardt när; och Jesus for upp till Jerusalem;
To idin ketarewa na Yahudawa ya kusato, Yesu kuwa ya wuce zuwa Urushalima.
14 Och fann i templet dem som sålde fä, och får, och dufvor, och vexlare sittande.
Ya iske wadanda suke sayar da shanu da tumaki da tantabaru, masu canjin kudi kuma na zaune a wurin.
15 Då gjorde han ena gissel af tåg, och dref dem alla ut af templet, med får och fä, och bortspillde vexlarenas penningar, och störte borden omkull.
Sai yayi tsumingiya da igiyoyi ya kore su duka daga cikin haikalin, duk da tumakin da shanun. Sai ya watsar da sulallan masu canjin kudin ya birkitar da teburansu.
16 Och sade till dem som dufvor sålde: Hafver detta bort hädan, och görer icke af mins Faders hus ett marknadshus.
Yace wa masu sayar da tantabaru, “Ku fitar da wadannan abubuwa daga nan. Ku daina maida gidan Ubana wurin kasuwanci.”
17 Då kommo hans Lärjungar ihåg det som skrifvet är: Dins hus nitälskan hafver frätit mig.
Almajiransa suka tuna a rubuce yake, “Himma domin gidanka za ta cinye ni.”
18 Då svarade Judarna, och sade till honom: Hvad tecken låter du oss se, att du skall detta göra?
Sai shugabannin Yahudawa suka amsa suka ce masa, “Wace alama za ka nuna mana, da shike kana yin wadannan abubuwan?”
19 Svarade Jesus, och sade till dem: Slår detta templet neder, och i tre dagar vill jag det upprätta.
Yesu ya amsa, “Ku rushe wannan haikali, kuma a cikin kwana uku zan gina shi.”
20 Då sade Judarna: I sex och fyratio år är detta templet uppbygdt, och du vill det upprätta i tre dagar!
Sai shugabanin Yahudawa suka ce, “An dauki shekaru arba'in da shidda kamin a gama gina wannan haikalin, za ka dau kwanaki uku kadai wajen gina shi?”
21 Men han sade om sins kropps tempel.
Amma yana nufin haikali na jikinsa ne.
22 Och när han var uppstånden ifrå de döda, kommo hans Lärjungar ihåg, att han hade det sagt dem; och trodde Skriftene, och det tal, som Jesus sagt hade.
Bayan da aka tashe shi daga matattu, sai almajiransa suka tuna ya fadi haka, suka kuma ba da gaskiya ga nassi da wannan kalami da Yesu ya fada.
23 Då han nu var i Jerusalem, om Påskana på högtidsdagen, trodde månge på hans Namn, då de sågo hans tecken, som han gjorde.
Kuma, da yana Urushalima a idin ketarewa, a lokacin idin, mutane da yawa suka gaskata ga sunansa, sa'adda suka ga alamun da ya yi.
24 Men Jesus betrodde icke sig sjelfvan dem; ty han kände alla;
Amma Yesu bai yadda da su ba domin ya san su duka,
25 Och behöfde icke, att någor skulle vittna om menniskona; ty han visste väl hvad i menniskone var.
saboda baya bukatar wani ya shaida masa game da mutum, domin ya san abinda ke cikin sa.