< 1 Mosebok 28 >
1 Då kallade Isaac sin son Jacob, och välsignade honom, och böd honom, och sade till honom: Tag icke hustru af Canaans döttrar;
Saboda haka Ishaku ya kira Yaƙub, ya kuma albarkace shi, sa’an nan ya umarce shi ya ce, “Kada ka auri mace daga Kan’ana.
2 Utan gör dig redo, och far in i Mesopotamien till Bethuel, dins moderfaders hus, och tag dig der hustru af Labans dins moderbroders döttrar.
Tashi nan da nan ka tafi Faddan Aram, zuwa gidan mahaifin mahaifiyarka Betuwel. Ka ɗauko wa kanka mata a can daga cikin’ya’ya matan Laban ɗan’uwan mahaifiyarka.
3 Men allsmägtig Gud välsigne dig, och göre dig fruktsam, och föröke dig, så att du varder en skare med folk;
Bari Allah Maɗaukaki yă albarkace ka, yă kuma sa ka yi ta haihuwa ka riɓaɓɓanya har ka zama ƙungiyar jama’o’i.
4 Och gifve dig Abrahams välsignelse, dig och dine säd med dig; att du må besitta det land, der du en främling uti äst, det Gud Abraham gifvit hafver.
Bari Allah yă ba ka da kuma zuriyarka albarkar da ya ba wa Ibrahim, don ka amshi ƙasar da kake baƙunci, ƙasar da Allah ya ba wa Ibrahim.”
5 Så skilde Isaac Jacob ifrå sig, att han for in i Mesopotamien till Laban Bethuels son af Syrien, Rebeckas broder, som hans och Esaus moder var.
Sa’an nan Ishaku ya sallami Yaƙub, ya kuwa tafi Faddan Aram, zuwa wurin Laban ɗan Betuwel mutumin Aram. Laban ne ɗan’uwan Rebeka, wadda take mahaifiyar Yaƙub da Isuwa.
6 När nu Esau såg, att Isaac hade välsignat Jacob, och sändt honom in i Mesopotamien, att han skulle der taga sig hustru; och att sedan han honom välsignat hade, böd han honom, och sade: Du skall ingen hustru taga af Canaans döttrar:
Yanzu Isuwa ya san cewa Ishaku ya albarkaci Yaƙub ya kuma aike shi zuwa Faddan Aram don yă auri mata daga can, ya kuma san cewa sa’ad da ya albarkace shi, ya umarce shi cewa, “Kada ka auro wata mace daga cikin Kan’aniyawa,”
7 Och att Jacob var sinom fader och moder lydig, och for in i Mesopotamien:
ya kuma san cewa Yaƙub ya yi biyayya da mahaifinsa da kuma mahaifiyarsa, ya kuwa tafi Faddan Aram.
8 Såg ock, att Isaac hans fader såg icke gerna Canaans döttrar:
Sai Isuwa ya gane cewa matan Kan’aniyawa ba su gamshi mahaifinsa Ishaku ba;
9 Gick han bort till Ismael, och tog, utöfver de hustrur han tillförene hade, Mahalath, Ismaels Abrahams sons dotter, Nebajoths syster, till hustru.
saboda haka sai ya tafi wurin Ishmayel ya auri Mahalat,’yar’uwar Nebayiwot da kuma’yar Ishmayel ɗan Ibrahim, ban da matan da yake da su.
10 Men Jacob for ut ifrå BerSaba, och reste till Haran.
Yaƙub ya bar Beyersheba ya kama hanyar Haran.
11 Och kom på ett rum, der blef han öfver nattena, förty solen var bärgad; och han tog en sten der på rummena, och lade honom under sitt hufvud, och lade sig i samma rum till att sofva.
Sa’ad da ya kai wani wuri, sai ya dakata domin yă kwana, gama rana ta riga ta fāɗi. Ya ɗauki dutse daga cikin duwatsun wurin, ya sa shi ya zama matashin kansa, sa’an nan ya kwanta don yă yi barci.
12 Och honom drömde, och si, en stege stod på jordene, och änden på honom tog upp i himmelen: Och si, Guds Änglar stego derpå upp och neder.
Ya yi mafarki inda ya ga wata matakalar hawa, tsaye a ƙasa, kanta ta kai sama, mala’ikun Allah kuwa suna hawa, suna sauka a kanta.
13 Och Herren stod der öfverst uppå, och sade: Jag är Herren, Abrahams och dins faders Gud, och Isaacs Gud: Det landet, som du ligger uppå, skall jag gifva dig och dine säd.
A can bisantaUbangiji ya tsaya, ya kuma ce, “Ni ne Ubangiji Allah na mahaifinka Ibrahim da kuma Allah na Ishaku. Zan ba ka, kai da kuma zuriyarka, ƙasar da kake kwance a kai.
14 Och din säd skall varda såsom stoftet på jordene; och du skall varda utspridder vester ut, öster ut, norr ut, och söder ut, och genom dig och dina säd skola alla slägter på jordene varda välsignade.
Zuriyarka za tă zama kamar ƙurar ƙasa, za ka kuma bazu zuwa yamma da kuma gabas, zuwa arewa da kuma kudu. Dukan mutanen duniya za su sami albarka ta wurinka da kuma ta wurin’ya’yanka.
15 Och si, jag är med dig, och skall förvara dig ehvart du far, och skall föra dig åter i detta landet igen. Och skall icke öfvergifva dig, till des jag gör allt det jag dig sagt hafver.
Ina tare da kai, zan lura da kai duk inda ka tafi, zan kuma dawo da kai zuwa wannan ƙasa. Ba zan rabu da kai ba sai na cika abin da na yi maka alkawari.”
16 Då nu Jacob vaknade upp af sin sömn, sade han: Visserliga är Herren i detta rum, och jag vistet icke.
Sa’ad da Yaƙub ya farka daga barci, sai ya yi tunani ya ce, “Tabbatacce Ubangiji yana a wannan wuri, ban kuwa sani ba.”
17 Och fruktade han sig, och sade: Detta måste vara ett heligt rum; ty här bor visserliga Gud, och här är himmelens port.
Ya ji tsoro, ya kuma ce, “Wane irin wuri ne mai banrazana haka! Lalle wannan gidan Allah ne, kuma nan ne ƙofar sama.”
18 Och Jacob stod upp om morgonen bittida, och tog stenen, som han hade lagt under sitt hufvud, och reste honom upp till en vård, och gjöt oljo der ofvan på.
Kashegari da sassafe, sai Yaƙub ya ɗauki dutsen da ya yi matashin kai da shi, ya kafa shi al’amudi, ya kuma zuba mai a kansa.
19 Och kallade det rummet BethEl; men tillförene hette den staden Lus.
Ya kira wannan wuri Betel ko da yake dā ana kiran birnin Luz ne.
20 Och Jacob gjorde ett löfte, och sade: Om så är, att Gud blifver med mig, och förvarar mig på denna vägen, som jag reser, och gifver mig bröd till att äta, och kläder till att klädas med;
Sa’an nan Yaƙub ya yi alkawari cewa, “In Allah zai kasance tare da ni yă kuma lura da ni a wannan tafiya, yă kuma ba ni abinci in ci da tufafi in sa,
21 Och förer mig med strid åter hem igen till min fader; så skall Herren vara min Gud.
har in dawo lafiya zuwa gidan mahaifina, to, Ubangiji zai zama Allahna
22 Och denne stenen, som jag upprest hafver till en vård, skall varda ett Guds hus: Och allt det du mig gifver, der vill jag gifva dig tionde af.
kuma wannan dutsen da na kafa al’amudi, zai zama gidan Allah, kuma dukan abin da ka ba ni zan ba ka kashi ɗaya bisa goma.”