< Ester 6 >

1 Uti den samma nattene kunde Konungen intet sofva, och lät hemta Chrönicor och Historier; och de vordo läsna för Konungenom.
A daren nan, sarki bai iya barci ba, saboda haka ya ba da umarni a kawo, a kuma karanta masa littafin tarihi na shekara-shekara, da rubutaccen labarin mulkinsa.
2 Då råkade man der uppå, der skrifvet var, huru Mardechai hade gjort förvaring, att de två Konungens kamererare, Bigthan och Theres, som vaktade vid dörrena, hade i sinnet slå uppå Konungen Ahasveros.
Aka tarar, a rubuce a ciki, cewa Mordekai ya tone ƙulle-ƙullen Bigtana da Teresh, biyu daga hafsoshin sarki, waɗanda suke tsaron mashigin ƙofa, waɗanda suka ƙulla su kashe Sarki Zerzes.
3 Och Konungen sade: Hvad hafve vi gjort Mardechai till äro och lön derföre? Då sade Konungens svenner, som honom tjente; Honom är intet skedt.
Sarki ya ce, “Wace girma da daraja ce aka ba wa Mordekai saboda wannan?” Masu hidimarsa suka ce, “Ba a yi masa wani abu ba.”
4 Och Konungen sade: Ho är der i gårdenom? Ty Haman var kommen i gården, utanför Konungshuset, att han skulle säga Konungenom om Mardechai, att han måtte hänga i galganom, som han honom tillredt hade.
Sarki ya ce, “Wa yake a haraba?” Daidai lokacin kuwa Haman ya shigo harabar waje na fada don yă yi magana da sarki a kan a rataye Mordekai a wurin rataye mai laifin da ya shirya.
5 Och Konungens svenner sade till honom: Si, Haman står ute på gårdenom. Konungen sade: Låt honom komma in.
Masu yi wa sarki hidima, suka amsa, “Haman yana tsaye a haraba.” Sarki ya umarta, “A kawo shi ciki.”
6 Då Haman kom in, sade Konungen till honom: Hvad skall man göra dem manne, som Konungen gerna ära vill? Men Haman tänkte i sitt hjerta: Hvem skulle Konungen gerna vilja göra äro, utan mig?
Sa’an nan Haman ya shigo, sai sarki ya ce masa, “Me ya kamata a yi wa mutumin da sarki yake jin daɗi yă girmama?” Haman dai ya yi tunani a ransa ya ce, “Wane ne sarki zai girmama in ba ni ba?”
7 Och Haman sade till Konungen: Den man, som Konungen gerna vill ära,
Sai ya amsa wa sarki cewa, “Saboda mutumin da sarki yake jin daɗi yă girmama,
8 Honom skall man hafva fram, och kläda uppå honom Konungslig kläder, de Konungen plägar draga, och den häst, som Konungen plägar uppå rida, och att man sätter en Konungslig krono på hans hufvud;
bari a kawo rigar sarautar da sarki ya taɓa sawa, da kuma dokin da sarki ya taɓa hawa, wanda aka sa kambin sarauta a kai.
9 Och man må få den klädningen och hästen uti en Konungens Förstas hand, att han ikläder den man, som Konungen gerna ära vill, och förer honom på hästenom öfver stadsgatorna, och låter ropa framför honom: Så skall man göra dem, som Konungen gerna ära vill.
Sa’an nan, bari a ba da rigar da kuma dokin wa ɗaya daga cikin manyan sarakuna mafi kirki na sarki. Bari shi kuma yă sa wannan riga wa mutumin da sarki yake jin daɗi yă girmama, a kuma bi da shi a bisan doki ko’ina a titunan birni, ana shela a gabansa ana cewa, ‘Wannan shi ne abin da ake yin wa mutumin da sarki yake jin daɗi yă girmama!’”
10 Konungen sade till Haman: Skynda dig, och tag klädningen och hästen, såsom du sagt hafver, och gör alltså med dem Judanom Mardechai, som för Konungens dörr sitter; och låt intet fattas af allt det du sagt hafver.
Sarki ya umarci Haman ya ce, “Tafi yanzu ka karɓi rigar da dokin, ka kuma yi yadda ka shawarta wa Mordekai, mutumin Yahudan nan, wanda yake zama a bakin ƙofar sarki. Kada ka kāsa yin kome daga cikin abin da ka faɗa.”
11 Så tog Haman klädningen och hästen, och klädde på Mardechai, och förde honom på stadsgatone, och ropade framför honom: Så skall man göra dem manne, som Konungen gerna ära vill.
Saboda haka, Haman ya karɓo rigar da dokin. Ya sa wa Mordekai rigar, ya kuma bi da shi a kan doki ko’ina a titunan birnin, yana shela a gabansa yana cewa, “Wannan shi ne abin da ake yi wa mutumin da sarki yake jin daɗi yă girmama!”
12 Och Mardechai kom igen inför Konungens dörr; men Haman skyndade sig hem, och sörjde med skyldt hufvud;
Daga baya, Mordekai ya dawo zuwa ƙofar sarki. Amma Haman ya ruga gida, kansa a rufe, saboda baƙin ciki.
13 Och förtäljde sine hustru Seres, och allom sinom vännom, allt det honom händt hade. Då sade till honom hans vise, och hans hustru Seres: Är Mardechai af Juda säd, för hvilkom du hafver begynt att falla, så hafver du ingen magt med honom, utan du måste falla för honom.
Ya je ya faɗa wa matarsa Zeresh, da dukan abokansa, me ya same shi. Masu ba shi shawara, da matarsa Zeresh, suka ce masa, “Idan Mordekai, wanda ka fara fāɗuwa a gabansa, daga zuriyar Yahudawa yake, to, ba za ka yi nasara a kansa ba, tabbatacce za ka fāɗi a gabansa!”
14 Vid de ännu med honom talade, kommo Konungens kamererare dertill, och hastade på Haman, till att komma till måltidena, som Esther tillredt hade.
Suna cikin magana da shi ke nan, sai ga bābānnin sarki, suka iso suka kuma hanzarta da Haman zuwa liyafar da Esta ta shirya.

< Ester 6 >