< 5 Mosebok 2 >
1 Då vände vi om, och drogo ut i öknena, på den vägen till röda hafvet, såsom Herren sade till mig; och drogom omkring Seirs berg, en långan tid.
Sai muka juya muka kama hanya, muka nufi hamada, ta hanyar Jan Teku yadda Ubangiji ya umarce ni. Da daɗewa muka yi ta yawo kewaye da ƙasar tudun Seyir.
2 Och Herren sade till mig:
Sai Ubangiji ya ce mini,
3 I hafven nu nog dragit kringom detta berget; vänder eder norrut.
“Kun yi ta yawo kewaye da ƙasar tudun nan da daɗewa; yanzu ku juya, ku nufi arewa.
4 Och bjud folkena, och säg: I skolen draga genom edra bröders Esau barnas gränsor, som bo i Seir, och de skola frukta för eder; men förvarer eder granneliga.
Ka ba wa mutane waɗannan umarnai, ka ce, ‘Kuna gab da wucewa cikin yankin’yan’uwanku, zuriyar Isuwa, wanda yake zama a Seyir. Za su ji tsoronku, amma ku yi hankali
5 Slår icke uppå dem; ty jag skall icke gifva eder en fot bredt uti deras land; förty Esau barn hafver jag gifvit Seirs berg till att besitta.
kada ku tsokane su da yaƙi, gama ba zan ba ku wata ƙasa daga cikinsu ba, ba ma wadda za tă iya isa ku sa ƙafarku a kai. Na ba wa Isuwa ƙasar tudu ta Seyir, ta zama tasa.
6 Maten skolen I köpa af dem för edra penningar, den I äten; och vattnet skolen I köpa af dem för penningar, som I dricken.
Duk abincin za ku ci, da ruwan da za ku sha, za ku biya su.’”
7 Ty Herren din Gud hafver välsignat dig i alla dina händers gerningar; han hafver lagt på hjertat ditt resande genom denna stora öknena; och Herren din Gud hafver i fyratio år varit när dig, så att dig intet hafver fattats.
Ubangiji Allahnku ya albarkace ku cikin dukan aikin hannuwanku. Ya kiyaye ku cikin tafiyarku a duk fāɗin hamada. Waɗannan shekaru arba’in Ubangiji Allahnku ya kasance tare da ku, ba kuwa kun rasa wani abu ba.
8 Då vi nu ifrå våra bröder Esau barn dragne voro, som på Seirs berg bodde, på den vägen den markenes ifrån Elath och EzionGaber, vände vi om, och gingom den vägen genom de Moabiters öken.
Saboda haka muka ci gaba, muka wuce’yan’uwanmu, zuriyar Isuwa, wanda yake zama a Seyir. Muka bar hanyar Araba, wadda ta haura daga Elat da Eziyon Geber, muka nufi wajen hamadar Mowab.
9 Då sade Herren till mig: Du skall ingen skada göra de Moabiter, eller slå uppå dem; ty jag vill intet gifva dig af deras land till att besitta; förty Lots barn hafver jag gifvit Ar till att besitta.
Sai Ubangiji ya ce mini, “Kada ku dami Mowabawa, ko ku tsokane su da yaƙi, gama ba zan ba ku wani sashe na ƙasarsu ba. Na ba da Ar ga zuriyar Lot, ta zama mallakarsu.”
10 De Emim hafva i förtiden bott deruti, hvilke voro ett stort, starkt och högt folk, såsom Enakim.
(Emawa, mutane ne masu ƙarfi da kuma yawa, suna kuma da tsayi kamar Anakawa, dā sun zauna a can.
11 Man höll dem ock för Resar, såsom Enakim; och de Moabiter kalla dem ock Emim.
Kamar Anakawa, su ma an ɗauka su Refahiyawa ne, amma Mowab suna kiransu Emawa.
12 Bodde ock i förtiden de Horiter i Seir, och Esau barn fördrefvo och förlade dem för sig, och bodde i deras stad, såsom Israel sins besittninges lande gjorde, det Herren dem gaf.
Haka ma Horiyawa, a dā sun zauna a Seyir, amma zuriya Isuwa suka kore su. Suka hallaka Horiyawa da suke kafinsu, suka kuma zauna a wurinsu, kamar dai yadda Isra’ila ta yi a ƙasar da Ubangiji ya ba su a matsayin mallaka.)
13 Så varer nu redo, och drager öfver den bäcken Sared. Och vi droge deröfver.
Ubangiji kuwa ya ce, “Yanzu ku tashi ku ƙetare Kwarin Zered.” Sai muka ƙetare kwarin.
14 Men tiden medan vi droge ifrå KadesBarnea, intilldess vi komme öfver den bäcken Sared, var åtta och tretio år, tilldess alle stridsmän döde voro i lägrena, såsom Herren dem svorit hade.
Dukan shekarun da muka yi a tafiyarmu daga Kadesh Barneya zuwa lokacin da muka ƙetare Kwarin Zered, sun kai shekaru talatin da takwas. A lokacin, wannan tsara gaba ɗaya ta mutanen da suka isa yaƙi sun mutu daga sansani, yadda Ubangiji ya rantse musu.
15 Dertill var ock Herrans hand emot dem, att de förgingos utu lägret, tilldess de voro åtgångne.
Hannun Ubangiji ya yi gāba da su sai da ya hallaka su ƙaƙaf daga sansani.
16 Då alle stridsmännerna åtgångne voro, att de döde voro ibland folket;
To, sa’ad da na ƙarshe cikin waɗannan mayaƙa a cikin mutanen ya rasu,
17 Talade Herren med mig, och sade:
sai Ubangiji ya ce mini,
18 I dag skall du draga genom de Moabiters landsändar vid Ar;
“Yau za ku wuce ta yankin Mowab a Ar.
19 Och skall komma in mot Ammons barn, dem skall du ingen skada göra, eller slå på dem; ty jag vill icke gifva dig Ammons barnas land till att besitta; förty jag hafver gifvit det Lots barnom till att besitta.
Sa’ad da kuka iso kusa da Ammonawa, kada ku dame su, ko ku tsokane su da yaƙi, gama ba zan ba ku mallakar wata ƙasar da take ta Ammonawa ba. Na riga na ba da ita mallaka ga zuriyar Lot.”
20 Det hafver ock räknadt varit för Resars land; och hafva desslikes i förtiden Resar bott derinne. Och de Ammoniter kalla dem Samsummim.
(Wannan ita ma a ɗauka ta a matsayin ƙasar Refahiyawa waɗanda dā sun zauna a can ne; amma Ammonawa suna ce da su Zamzummawa.
21 De voro ett stort, starkt och högt folk, såsom Enakim; och Herren förgjorde dem för dem, och lät dem besitta dem, så att de skulle bo i deras stad;
Mutane ne masu ƙarfi da kuma yawa, suna kuma da tsayi kamar Anakawa. Ubangiji ya hallaka su daga gaban Ammonawa, waɗanda suka kore su, suka kuma zauna a wurinsu.
22 Såsom han gjort hade med Esau barn, som på Seirs berg bo, då han förgjorde för dem de Horiter, och lät dem besitta dem, så att de hafva bott i deras stad, allt intill denna dag.
Ubangiji ya yi daidai yadda ya yi wa zuriyar Isuwa waɗanda suka zauna a ƙasar Seyir, sa’ad da ya hallaka Horiyawa a gabansu. Su kuma suka kore su, suka zauna a wurinsu. Har wa yau, zuriyar Isuwa ne suke zama a can.
23 Och de Caphthorim drogo utu Caphthor, och förgjorde de Avim, som bodde i Hazerim, allt intill Gaza, och bodde i deras stad.
Kusan abu ɗaya ya faru, sa’ad da Kaftorawa daga ƙasar Kaftor suka hallaka Awwiyawa, waɗanda dā suke zaune a yankin ƙauyukan da suke kewaye da Gaza. Suka zauna a wurinsu.)
24 Varer redo, och drager ut, och går öfver den bäcken vid Arnon. Si, jag hafver gifvit i dina händer Sihon, de Amoreers Konung i Hesbon, med hans land; begynn att intaga det, och strid emot dem.
“Ku fito yanzu ku ƙetare Kwarin Arnon. Duba, na ba da Sihon mutumin Amoriyawa a hannunku, na kuma ba da sarkin Heshbon da ƙasarsa. Ku fara mallake ta, ku kuma yi yaƙi da shi.
25 I dag vill jag begynna, att all folk under himmelen skola frukta och förskräckas för dig, så att, när de höra om dig, skola de bäfva och sorg hafva för din tillkommelse.
A wannan rana zan fara sa tsoro da fargabanku a kan dukan al’ummai, a ƙarƙashin sama. Za su ji labarinku, za su yi rawan jiki, su kuma damu saboda ku.”
26 Då sände jag båd utaf öknene östanefter, till Sihon, Konungen i Hesbon, med fridsam ord, och lät säga honom:
Daga hamadar Kedemot, na aiki’yan saƙo zuwa wurin Sihon sarkin Heshbon, a kan ina neman zaman lafiya, ina cewa,
27 Jag vill draga genom ditt land, och såsom vägen löper, så vill jag draga; jag vill icke vika antingen på den högra eller den venstra sidona.
“Bari mu wuce cikin ƙasarka. Za mu bi ta kan hanya ne kaɗai; ba za mu ratse dama ko hagu ba.
28 Mat skall du sälja mig för penningar, att jag äter; och vatten skall du sälja mig för penningar, att jag dricker; jag vill allenast till fot gå derigenom;
Ka sayar mana da abincin da za mu ci, da kuma ruwan da za mu sha a farashinsu na azurfa. Ka dai bar mu mu wuce ta ƙasarka kawai,
29 Såsom Esau barn mig gjort hafva, som bo i Seir, och de Moabiter, som bo i Ar; tilldess jag må komma öfver Jordan, uti det landet, som Herren vår Gud oss gifva skall.
kamar yadda zuriyar Isuwa, waɗanda suke zaune a Seyir, da Mowabawa, waɗanda suke zaune a Ar, suka yardar mana, gama muna so mu ƙetare Urdun zuwa ƙasa wadda Ubangiji, Allahnmu yake ba mu.”
30 Men Sihon, Konungen i Hesbon, ville icke att vi skulle draga derigenom; ty Herren din Gud förhärde hans sinne, och förstockade hans hjerta, på det han skulle gifva honom i dina händer, såsom du nu ser.
Amma Sihon sarkin Heshbon ya ƙi yă bar mu mu wuce a ciki. Gama Ubangiji Allahnku ya sa ruhunsa ya taurare don yă ba da shi a hannuwanku kamar yadda ya yi yanzu.
31 Och Herren sade till mig: Si, jag hafver begynt att gifva för dig Sihon och hans land; begynn till att intaga och besitta hans land.
Ubangiji ya ce mini, “Duba, na fara ba da Sihon da ƙasarsa gare ku. Yanzu ku fara cinta, ku kuma mallake ƙasarsa.”
32 Och Sihon drog ut emot oss med allt sitt folk till strid, till Jahza.
Sa’ad da Sihon da dukan sojojinsa suka fito don su sadu da mu, a yaƙi, a Yahaz,
33 Men Herren vår Gud gaf honom för oss, att vi slogo honom med hans barn, och allt hans folk.
sai Ubangiji Allahnmu ya ba da shi gare mu, muka kuwa buga shi tare da’ya’yansa maza da kuma dukan sojojinsa.
34 Så vunne vi på samma tiden alla hans städer, och tillspillogåfvom alla städer, både män, qvinnor och barn, och lätom ingen igenblifva;
A wannan lokaci mun ci dukan biranensa, muka kuma hallaka su, maza, mata da kuma yara. Ba mu bar wani da rai ba.
35 Utan boskapen toge vi för oss, och det byte af städerna, som vi vunne.
Amma muka washe, muka kuma kwasa shanu da kuma ganima daga biranen wa kanmu.
36 Ifrån Aroer, som ligger på strandene utmed den bäcken vid Arnon, och ifrå den staden i dalenom allt intill Gilead, ingen stad var, som sig kunde beskydda för oss; Herren vår Gud gaf alltsamman för oss;
Ubangiji Allahnmu ya taimake mu muka ci Arower wadda take a gefen Kwarin Arnon, da garin da yake a cikin kwarin, har zuwa Gileyad. Babu garin da ya gaggare mu.
37 Utan till Ammons barnas land kom du icke, eller till något det som var vid den bäcken Jabbok, eller till de städer på bergena, eller till något det Herren vår Gud oss förbudit hade.
Amma bisa ga umarnin Ubangiji Allahnmu, ba ku yi kusa da wata ƙasar Ammonawa, ko ƙasar da take gefen kwarin kogin Yabbok, ko kuwa wadda take kewaye da birane cikin tuddai ba.