< 5 Mosebok 11 >

1 Så skall du nu älska Herran din Gud, och hålla hans lag, hans seder, hans rätter och hans bud, så länge du lefver.
To, sai ku ƙaunaci Ubangiji Allahnku, kullum ku kuma kiyaye abubuwan da yake bukata, ku kiyaye ƙa’idodinsa, dokokinsa da kuma umarnansu.
2 Och förnimmer i dag det edor barn icke veta, eller sett hafva; nämliga Herrans edars Guds tuktan, hans härlighet, och hans mägtiga hand, och uträckta arm;
Ku tuna a yau, cewa’ya’yanku ba su ne suka gani suka kuma ɗanɗana horon Ubangiji Allahnku ba; ba su suka gani girmansa, hannunsa mai ƙarfi, hannunsa mai iko;
3 Och hans tecken och verk, som han gjorde ibland de Egyptier, på Pharao, Konungen i Egypten, och på allt hans land;
alamun da ya aikata da abubuwan da ya yi a cikin Masar, ga Fir’auna sarkin Masar da kuma ga dukan ƙasarsa ba;
4 Och hvad han gjorde på de Egyptiers magt; på deras hästar och vagnar, då han lät komma vattnet af det röda hafvet öfver dem, när de foro efter eder, och Herren förgjorde dem, allt intill denna dag;
ba su suka gani abin da ya yi wa mayaƙan Masar, da dawakansu da keken yaƙinsu, yadda ya sha kansu da ruwan Jan Teku yayinda suke bin ku, da yadda Ubangiji ya hallaka su ƙaƙaf ba.
5 Och hvad han eder gjorde i öknene, intilldess I nu till detta rummet komne ären;
Ba’ya’yanku ba ne suka gani abin da ya yi dominku a hamada har sai da kuka kai wannan wuri ba,
6 Hvad han gjorde Dathan och Abiram, Eliabs sönom, Rubens sons; huru jorden öppnade sin mun, och uppsvalg dem med deras folk och tjäll, och alla deras ägodelar, som under dem voro, midt i hela Israel.
ba su ba ne suka gani abin da ya yi ga Datan da Abiram,’ya’yan Eliyab mutumin Ruben, sa’ad da ƙasa ta buɗe bakinta a tsakiyar dukan Isra’ila ta haɗiye su tare da gidajensu, tentunansu da kowane abu mai rai da yake nasu ba.
7 Ty edor ögon hafva sett de stora Herrans gerningar, som han gjort hafver.
Amma idanunku ne suka ga dukan waɗannan manyan abubuwan da Ubangiji ya yi.
8 Derföre skolen I hålla all de bud, som jag bjuder eder i dag, på det I skolen styrkte varda till att komma in, och intaga landet, dit I faren till att intaga det;
Saboda haka sai ku kiyaye dukan umarnan da nake ba ku a yau, don ku sami ƙarfin da za ku shiga, ku kuma karɓi ƙasar da kuke haye Urdun ku mallaka,
9 Och att du skall länge lefva i landena, som Herren edra fäder svorit hafver att gifva dem och deras säd, ett land der mjölk och hannog uti flyter.
domin kuma ku yi tsawon rai a ƙasar da Ubangiji ya rantse wa kakanninku zai ba su da zuriyarsu, ƙasa mai zub da madara da zuma.
10 Ty det landet, som du kommer till att intaga, är icke såsom Egypti land, der I utdragne ären, der man sår säd, och bär dit vatten till fots, såsom till en kålgård;
Ƙasar da kuke shiga, ku karɓa, ba kamar ƙasar Masar ba ce, inda kuka fito, inda kuka shuka iri, ku yi ta zuwa kuna banruwa kamar lambu.
11 Utan det hafver berg, och slättmarker, hvilka regn af himmelen vattna måste;
Amma ƙasar da kuke haye Urdun ku mallaki, ƙasa ce ta duwatsu da kwaruruka wadda ruwan sama ne yake jiƙe ta.
12 Om hvilket land Herren din Gud låter sig vårda, och Herrans dins Guds ögon se alltid deruppå, ifrå begynnelsen på året, intill ändan.
Ƙasa ce da Ubangiji Allahnku yake lura da ita; idanun Ubangiji Allahnku yana a kai daga farkon shekara har zuwa ƙarshenta.
13 Om I nu hören min bud, som jag bjuder eder i dag, att I älsken Herran edar Gud, och tjenen honom af allt hjerta, och af allo själ;
Saboda haka in kun yi biyayya ga umarnan da nake ba ku a yau cikin aminci, kuna ƙaunaci Ubangiji Allahnku, kuna kuma bauta masa da dukan zuciyarku da kuma dukan ranku,
14 Så skall jag gifva edro lande regn i sinom tid, arla och serla, att du skall inberga din säd, ditt vin, och dina oljo;
sai in aika da ruwan sama a ƙasarku a lokacinsa, ruwan saman bazara da kuma na kaka, don ku tattara hatsinku, sabon inabinku da kuma manku.
15 Och skall gifva dinom boskap gräs på dine mark, att I mågen äta och varda mätte.
Zan tanadar da ciyawa a filaye don shanunku, za ku ci, ku kuma ƙoshi.
16 Men tager eder vara, att edart hjerta icke låter draga sig dertill, att I afträden, och tjenen andra gudar, och tillbedjen dem;
Ku yi hankali, kada a ruɗe ku har ku bauta wa alloli, ku kuma yi musu sujada,
17 Och Herrans vrede förgrymmar sig då öfver eder, och lycker himmelen till, att intet regn kommer, och jorden icke gifver sin växt, och I snarliga förgås utaf det goda landet, som Herren eder gifvit hafver.
don kada fushin Ubangiji yă ƙuna a kanku, yă rufe sammai, ku rasa ruwa, ƙasa kuma ta kāsa ba da amfaninta, da haka za ku murmutu nan da nan a kyakkyawar ƙasar da Ubangiji yake ba ku.
18 Så fatter nu dessa orden i hjertat, och i edra själar, och binder dem för ett tecken på edra hand, att de äro till en åminnelse för edor ögon;
Saboda haka, sai ku riƙe waɗannan kalmomina gam a zukatanku da ranku; ku ɗaura su kamar alama a hannuwanku, da goshinku.
19 Och lärer dem edor barn, så att du talar derom, när du sitter i dino huse, eller går på vägen; när du lägger dig neder, och när du uppstår.
Ku koyar da su ga’ya’yanku, ku yi ta haddace su, sa’ad da kuke zaune a gida, da sa’ad da kuke tafiya, sa’ad da kuke kwance, da sa’ad da kuka tashi.
20 Och skrif dem på dörrträn i dino huse, och på dine dörr;
Ku rubuta su a kan madogaran ƙofofin gidajenku, da a kan ƙofofinku,
21 Att du och din barn mågen länge lefva i landena, som Herren dine fäder svorit hafver att gifva dem, så länge dagarna af himmelen på jordene vara.
saboda kwanakinku da kwanakin’ya’yanku su yi tsawo a ƙasar da Ubangiji ya rantse zai ba wa kakanninku, muddin sama tana bisa duniya.
22 Ty om I alla dessa buden hållen, som jag bjuder eder, och derefter gören, så att I älsken Herran edar Gud, och vandren i alla hans vägar, och håller eder intill honom;
In kuka lura, kuka kuma kiyaye dukan umarnai da nake ba ku, ku ƙaunaci Ubangiji Allahnku, ku yi tafiya a hanyoyinsa, ku kuma riƙe shi gam,
23 Så skall Herren fördrifva allt detta folket för eder, så att I skolen intaga större och starkare folk än I ären.
Ubangiji zai kori dukan waɗannan al’ummai a gabanku, za ku kuma kore al’umman da suka fi ku yawa da ƙarfi.
24 All rum, som edar fot på träder, skola vara edor; ifrån öknene och ifrå berget Libanon, och ifrån älfvene Phrath, allt intill det yttersta hafvet, skall edart landamäre vara.
Duk inda tafin ƙafanku ya taka, zai zama naku; iyakarku zai kama daga hamadan Lebanon da kuma daga Kogin Yuferites zuwa Bahar Rum.
25 Ingen skall kunna stå eder emot; edar räddhåga och förfärelse skall Herren låta komma öfver all de land, der I inresen, såsom han eder sagt hafver.
Babu mutumin da zai iya tsayayya da ku. Ubangiji Allahnku, zai sa razana da tsoronku a dukan ƙasar, a duk inda kuka tafi, kamar yadda ya alkawarta muku.
26 Si, jag lägger eder före i dag välsignelse och förbannelse:
Ga shi, a yau, ina sa a gabanku albarka da kuma la’ana,
27 Välsignelse, om I lyden Herrans edars Guds bud, som jag bjuder eder i dag;
albarka in kun yi biyayya da umarnan Ubangiji Allahnku, da nake ba ku;
28 Förbannelse, om I icke lyden Herrans edars Guds bud, och afträden ifrå den vägen, som jag bjuder eder i dag, så att I vandren efter andra gudar, de I icke kännen.
la’ana in ba ku yi biyayya da umarnan Ubangiji Allahnku, kuka kuma juya daga hanyar da na umarce ku, ta wurin bin waɗansu alloli, waɗanda ba ku sani ba.
29 När Herren din Gud förer dig in i det land, der du inkommer till att intagat, så skall du låta tala välsignelsen på det berget Grisim, och förbannelsen på det berget Ebal;
Sa’ad da Ubangiji Allahnku ya kawo ku cikin ƙasar da za ku shiga ku ci gādonta, sai ku yi shelar albarkun nan a dutsen Gerizim, ku kuma yi na la’ana a dutsen Ebal.
30 Hvilke äro på hinsidon Jordan, på den vägen vesterut, i de Cananeers lande, som bo på den slättmarkene in emot Gilgal, vid den lunden More.
Waɗannan duwatsu biyu suna a hayin Urdun, yamma da hanya a ƙasar Kan’aniyawa mazaunan Araba, kusa da Gilgal wajajen manyan itatuwan More.
31 Ty du måste gå öfver Jordan, att du inkommer, och tager landet in, som Herren edar Gud eder gifvit hafver, att I det intaga och deruti bo skolen.
Kuna gab da ƙetare Urdun fa, ku shiga, ku kuma mallaki ƙasar da Ubangiji Allahnku yake ba ku. Sa’ad da kuka karɓe ta, kuka kuma zauna a can,
32 Så ser nu till, att I gören efter all de bud och rätter, som jag eder i dag förelägger.
ku tabbata kun yi biyayya da dukan ƙa’idodi, da kuma dokokin da nake sawa a gabanku a yau.

< 5 Mosebok 11 >