< 2 Samuelsboken 21 >

1 Så vardt en hård tid i Davids dagar i tre år efter hvartannat; och David sökte Herrans ansigte; och Herren sade: För Sauls skull, och för det blodhus skull, derföre att han drap de Gibeoniter.
Lokacin da Dawuda yake mulki, an yi yunwa shekara uku a jere; saboda haka Dawuda ya nemi nufin Ubangiji. Ubangiji ya ce, “Saboda Shawulu ne da alhakin jinin gidansa; domin ya kashe Gibeyonawa.”
2 Då lät Konungen kalla de Gibeoniter, och talade med dem; men de Gibeoniter voro icke utaf Israels barn, utan voro igenblefne utaf de Amoreer; men Israels barn hade svorit dem; och Saul sökte efter att slå dem i sitt nit för Israels barn och Juda.
Sai sarki ya tattara Gibeyonawa ya yi musu magana. (To, Gibeyonawa ba sashen Isra’ilawa ba ne, amma mutanen Amoriyawa ne da suka ragu, waɗanda Isra’ila ta rantse za tă bari da rai, amma Shawulu cikin kishinsa don Isra’ila da Yahuda ya yi ƙoƙari yă hallaka su duka.)
3 Så sade nu David till de Gibeoniter: Hvad skall jag göra eder? Och hvarmed skall jag försonat, att I mågen välsigna Herrans arfvedel?
Dawuda ya ce wa Gibeyonawa, “Me zan yi muku? Yaya zan yi kafara domin ku sa wa masu gādon Ubangiji albarka?”
4 De Gibeoniter svarade honom: Oss är intet om guld eller silfver af Saul eller hans hus; och är oss intet om, att någor skall dräpas af Israel. Han sade: Hvad sägen I då, det jag eder göra skall?
Gibeyonawa suka ce, “Ba mu da’yanci mu nemi zinariya ko azurfa daga wurin Shawulu ko gidansa, ba mu kuwa da wani’yanci mu sa a kashe wani a Isra’ila.” Dawuda ya ce, “To, me kuke so in yi muku?”
5 De sade till Konungen: Den mannen, som oss förderfvat och tillintetgjort hafver, honom skole vi förderfva, så att intet blifver qvart af honom i alla Israels gränsor.
Suka ce wa sarki, “Mutumin da ya hallaka mu ya kuma yi mana makirci don kada mu kasance tare da Isra’ilawa ko’ina a cikin ƙauyukansu,
6 Gif oss sju män utaf hans hus, att vi upphänge dem Herranom i Gibea Sauls, Herrans utvaldas. Konungen sade: Jag vill få eder dem.
a ba mu zuriyarsa maza bakwai, mu kashe su, mu kuma rataye jikunansu a gaban Ubangiji a Gibeya na Shawulu wannan zaɓaɓɓen Ubangiji.” Sai sarki ya ce, “Zan ba ku su.”
7 Men Konungen skonade MephiBoseth, Jonathans son, Sauls sons, för Herrans eds skull, som emellan dem var, nämliga, emellan David och Jonathan, Sauls son.
Sarki ya ware Mefiboshet ɗan Yonatan jikan Shawulu, saboda rantsuwar da take tsakanin Dawuda da Yonatan, ɗan Shawulu a gaban Ubangiji.
8 Men de två Rizpa söner, Aja dotters, hvilka hon Saul födt hade, Armoni och MephiBoseth; dertill de fem Michals söner Sauls dotters, hvilka hon Adriel, Barsillai den Meholathitens son, födt hade, tog Konungen;
Amma sarki ya ɗauki Armoni da Mefiboshet,’ya’ya biyu maza waɗanda Rizfa’yar Aiya ta haifa wa Shawulu, tare da’ya’ya maza biyar na Merab’yar Shawulu, waɗanda ta haifa wa Adriyel ɗan Barzillai, mutumin Mehola.
9 Och fick dem uti de Gibeoniters hand; dem upphängde de på bergena för Herranom. Och så föllo desse sju på eno reso; och blefvo döde i första andene, när bjugganden uppågick.
Ya ba da su ga Gibeyonawa, waɗanda suka kashe su, suka kuma rataye jikunansu a gaban Ubangiji. Dukan bakwai ɗin an kashe su gaba ɗaya; an kashe su a farkon kwanankin girbi, daidai lokacin fara girbin sha’ir.
10 Då tog Rizpa, Aja dotter, en säck och bredde honom på ena håll i andenes begynnelse, intilldess vattnet af himmelen dröp uppå dem; och lät i den dagen inga himmelens foglar sätta sig på dem; ej heller markenes djur om nattena.
Rizfa’yar Aiya ta ɗauki tsumma ta yi wa kanta shimfiɗa a kan dutse. Tun daga farkon girbi har ruwa damina ya sauko a kan gawawwakin, ba tă yarda tsuntsayen sama su taɓa su da rana ko mugayen namun jeji da dare ba.
11 Och det vardt sagdt David, hvad Rizpa, Aja dotter, Sauls frilla, gjort hade.
Da aka gaya wa Dawuda abin da Rizfa’yar Aiya ƙwarƙwaran Shawulu ta yi,
12 Och David gick bort, och tog Sauls ben, och Jonathans hans sons ben ifrå de borgare i Jabes i Gilead, hvilken de utaf Bethsans gato stulit hade; der de Philisteer dem hängt hade, på den tiden då de Philisteer slogo Saul på Gilboa berg;
sai ya je ya kwashe ƙasusuwan Shawulu da na ɗansa Yonatan daga mutanen Yabesh Gileyad (Gama mutanen sun saci gawawwakin Shawulu da Yonatan daga inda Filistiyawa suka kakkafa su a kan itace a filin Bet-Shan, bayan da Filistiyawa suka kashe su a Gilbowa.)
13 Och förde dem dädan ditupp, och samkade dem tillhopa med de hängdas ben;
Dawuda ya kawo ƙasusuwan Shawulu da na ɗansa Yonatan daga can, a kuma aka tattara dukan ƙasusuwan waɗanda Gibeyonawan suka kashe, suka kuma rataye.
14 Och begrofvo Sauls och hans sons Jonathans ben i BenJamins land i Zela, i hans faders Kis graf; och gjorde allt såsom Konungen budit hade. Alltså vardt då Gud sedan landena försonad.
Suka binne ƙasusuwan Shawulu da na ɗansa Yonatan a kabarin Kish, mahaifin Shawulu, a Zela a Benyamin. Suka kuma yi kome da sarki ya umarta. Bayan wannan Allah ya ji addu’arsu a madadin ƙasar.
15 Så hof sig åter ett örlig upp utaf de Philisteer emot Israel. Och David drog neder, och hans tjenare med honom, och stridde emot de Philisteer. Och David vardt trött.
Har yanzu yaƙi ya sāke ɓarke tsakanin Filistiyawa da Isra’ila. Sai Dawuda ya gangara tare da mutanensa don su yaƙi Filistiyawa, gajiya ta kama shi.
16 Och Jesbi af Nob, hvilken en af Rapha barn var, och hans glafvens vigt var trehundrad kopparsvigter, och han hade ett nytt harnesk uppå, han for efter att slå David.
Ishbi-Benob kuwa, wani daga zuriyar Rafa, wanda nauyin kan māshinsa na tagulla ya yi shekel ɗari uku, wanda yake kuma da sabon māshi, ya ce zai kashe Dawuda.
17 Men Abisai, ZeruJa son, halp honom, och slog den Philisteen ihjäl. Då svoro honom Davids män, och sade: Du skall icke mer draga ut med oss i strid, att icke utsläckes lyktan i Israel.
Amma Abishai ɗan Zeruhiya ya kawo wa Dawuda gudummawa; ya bugi Bafilistin, ya kashe shi. Sa’an nan mutanen Dawuda suka rantse masa suka ce, “Ba za ka ƙara fita tare da mu wurin yaƙi ba, don kada fitilar Isra’ila tă mutu.”
18 Sedan hof sig åter ett örlig upp i Gob med de Philisteer; då slog Sibbechai, den Husathiten, Saph, den ock en var utaf de Rapha barn.
Ana nan, sai aka sāke yin wani yaƙin da Filistiyawa, a Gob. A lokacin Sibbekai mutumin Husha ya kashe Saf, wani daga zuriyar Rafa.
19 Och sig hof ännu upp ett örlig i Gob med de Philisteer; då slog ElhananJaere, Orgims son, en BethLehemit, Goliath, den Gitthiten, hvilken hade en spets, hvilkens stång var såsom ett väfträ.
Sai aka sāke yin wani yaƙin da Filistiyawa a Gob, Elhanan ɗan Ya’are-Oregim mutumin Betlehem ya kashe Goliyat mutumin Gat, wanda girmar sandan māshinsa ta yi kama da taɓarya.
20 Och sig upphof ännu ett örlig i Gath. Der var en lång man, han hade sex finger på sina händer, och sex tår på sina fötter, så att de voro fyra och tjugu på talet; och han var också födder af Rapha.
Har wa yau a wani yaƙin da aka yi a Gat, akwai wani ƙaton mutum mai yatsotsi shida a kowane hannu, da kuma yatsotsi shida a kowane ƙafa, yatsotsi ashirin da huɗu ke nan. Shi ma daga zuriya Rafa ne.
21 Och då han talade hädelse till Israel, slog honom Jonathan, Simea son, Davids broders.
Da ya yi wa Isra’ila reni, sai Yonatan ɗan Shimeya, ɗan’uwa Dawuda, ya kashe shi.
22 Desse fyra voro Rapha födde i Gath; och föllo igenom Davids och hans tjenares hand.
Waɗannan huɗu zuriyar Rafa ne a Gat, suka kuwa mutu ta hannu Dawuda da mutanensa.

< 2 Samuelsboken 21 >