< 2 Krönikeboken 16 >

1 Uti sjette och tretionde årena Asa rikes drog Baesa upp, Israels Konung, emot Juda, och byggde Rama, på det han skulle förmena Asa Juda Konung ut och in fara.
A shekara ta talatin da shida ta mulkin Asa, Ba’asha sarkin Isra’ila ya haura don yă yaƙi Yahuda da Rama mai katanga, don kuma yă hana wani daga fita ko shiga yankin Asa sarkin Yahuda.
2 Men Asa tog af håfvorna uti Herrans hus, och i Konungshusena, silfver och guld, och sände till Benhadad, Konungen i Syrien, som bodde i Damascon, och lät säga honom:
Sai Asa ya ɗauki azurfa da zinariya daga ma’ajin haikalin Ubangiji da kuma na fadansa ya aika wa Ben-Hadad sarkin Aram, wanda yake mulki a Damaskus.
3 Emellan dig och mig är ett förbund, emellan min och din fader; derföre hafver jag sändt dig silfver och guld, att du det förbund med Baesa, Konungenom i Israel, öfvergifva skall, att han må draga bort ifrå mig.
Ya ce, “Bari yarjejjeniya ta kasance tsakani na da kai kamar yadda ya kasance tsakanin mahaifina da mahaifinka. Dubi ina aika maka azurfa da zinariya. Yanzu ka yanke yarjejjeniya da Ba’asha sarkin Isra’ila domin yă janye daga gare ni.”
4 Benhadad lydde Konung Asa, och sände sina härförstar emot Israels städer; de slogo Ijon, Dan och AbelMajim, och alla Naphthali kornstäder.
Ben-Hadad ya yarda da Sarki Asa ya kuma aika da manyan hafsoshin mayaƙansa a kan garuruwan Isra’ila. Suka ci Iyon, Dan, Abel-Mayim da kuma dukan biranen ajiya na Naftali.
5 Då Baesa det hörde, vände han igen att bygga Rama, och höll upp af sitt verk.
Da Ba’asha ya ji wannan, ya daina ginin Rama ya yashe aikinsa.
6 Men Konung Asa tog till sig hela Juda, och de togo bort sten och trä ifrå Rama, der Baesa med byggde, och han byggde dermed Geba och Mizpa.
Sa’an nan Sarki Asa ya kawo dukan mutanen Yahuda, suka kuma kwashe duwatsu da katako daga Rama waɗanda Ba’asha yake amfani da su. Da su ne Asa ya gina Geba da Mizfa.
7 På den tiden kom Hanani, Siaren, till Asa, Juda Konung, och sade till honom: Efter du förlätst dig på Konungen i Syrien, och hafver icke förlåtit dig på Herran din Gud; derföre är Konungens magt af Syrien undsluppen dina hand.
A lokacin Hanani mai duba ya zo wurin Asa sarkin Yahuda ya ce masa, “Don ka dogara ga sarkin Aram, ba kuwa ga Ubangiji Allahnka ba ne mayaƙan sarkin Aram sun kuɓuce daga hannunka.
8 Voro icke de Ethioper och Lybier en mägta stor hop, med ganska många vagnar och resenärar? Likväl gaf Herren dem i dina hand, då du förlätst dig på honom.
Ai, Kushawa da Libiyawa rundunar sojoji ne masu yawan gaske, suna kuma da kekunan yaƙi da mahayan dawakai masu yawa ƙwarai. Amma duk da haka, saboda ka dogara ga Ubangiji, ya kuwa ba da su cikin hannunka.
9 Förty Herrans ögon skåda all land, att han skall styrka dem, som af allt hjerta hålla sig intill honom. Du hafver gjort dårliga; derföre skall du ock härefter få örlig.
Gama gaban Ubangiji yana ko’ina a duniya don yă ƙarfafa waɗanda zukatansu suke binsa cikin aminci. Ka yi wauta, daga yanzu nan gaba za ka yi ta yaƙi.”
10 Men Asa vardt vred på Siaren, och lade honom i fängelse; ty han knorrade emot honom om detta stycket. Och Asa undertryckte några af folket i den tiden.
Sai Asa ya yi fushi sosai da mai duban saboda wannan; ya yi fushi ƙwarai har ya sa aka jefa shi a kurkuku. A lokaci guda kuma Asa ya fara gwada wa mutane azaba.
11 Men Asa gerningar, både de första och de sista, si, de äro skrifna uti Juda och Israels Konungars bok.
Ayyukan mulkin Asa, daga farko zuwa ƙarshe, suna a rubuce a littafin sarakunan Yahuda da Isra’ila.
12 Och Asa vardt krank i sina fötter, uti nionde och tretionde årena sins rikes; och hans krankhet fick öfvermagten, och han sökte intet Herran i sine krankhet, utan läkare.
A shekara ta talatin da tara ta mulkinsa, Asa ya kamu da wata cuta a ƙafarsa. Ko da yake cutar ta yi tsanani, duk d haka ma a cikin ciwonsa bai nemi taimako daga Ubangiji ba, sai dai daga likitoci.
13 Alltså afsomnade Asa med sina fäder, och blef död i första och fyrationde årena sins rikes.
Sa’an nan a shekara ta arba’in da ɗaya ta mulkinsa, Asa ya mutu ya kuma huta tare da kakanninsa.
14 Och man begrof honom uti hans graf, som han sig hade grafva låtit uti Davids stad; och de lade honom på sin säng, hvilka man uppfyllt hade med godt rökverk, och allahanda speceri, efter apothekares konst gjordt; och gjorde ett ganska stort brännande.
Suka binne shi a kabarin da ya fafe wa kansa a Birnin Dawuda. Suka sa shi a makara wadda aka rufe da kayan yaji da kuma turare dabam-dabam da aka niƙa, suka kuma ƙuna babbar wuta don girmama shi.

< 2 Krönikeboken 16 >