< 1 Samuelsboken 29 >

1 Men de Philisteer samlade alla sina härar i Aphek, och Israel lägrade sig i Ajin i Jisreel.
Filistiyawa suka tattara dukan rundunoninsu a Afek. Isra’ila kuwa suka yi sansani kusa da maɓulɓular da take Yezireyel.
2 Och de Philisteers Förstar gingo med hundrad, och med tusend; men David gick efterst med sina män när Achis.
Sa’ad da sarakuna Filistiyawa suke wucewa da rundunarsu na mutum ɗari-ɗari da na dubu-dubu. Dawuda da mutanensa suna biye a baya tare da Akish.
3 Då sade de Philisteers Förstar: Hvad skola denne Ebreer? Achis sade till dem: Är icke det David, Sauls tjenare, Israels Konungs, den nu när mig varit hafver år och dag; och jag hafver intet funnit med honom, ifrå den tiden han föll intill mig?
Komandodin Filistiyawa suka ce, “Waɗannan Ibraniyawa kuma fa?” Akish ya ce, “Wannan shi ne Dawuda hafsan Shawulu, sarkin Isra’ila. Yana nan tare da ni shekara guda ke nan. Ban kuwa taɓa samunsa da wani lahani ba tun daga ranar da ya bar Shawulu.”
4 Men de Philisteers Förstar vordo vrede på honom, och sade till honom: Låt den mannen vända om, och blifva i sitt rum, der du hafver satt honom, att han icke drager neder med oss i stridena, och varder vår fiende i stridene; ty i hvad kunde han bättre blidka sin herra, än med dessa männernas hufvud?
Amma komandodin Filistiyawa suka yi fushi, suka ce, “Ka sa mutumin nan yă koma zuwa wurin da ka ba shi yă zauna. Ba zai bi mu zuwa wurin yaƙi ba. Yana iya juya a kanmu lokacin yaƙin. Zai iya yin amfani da wannan zarafi yă ciccire kawunanmu don yă faranta wa maigidansa rai?
5 Är icke han den David, om hvilken de söngo i dansen: Saul slog tusende, men David slog tiotusend?
Tuna fa, ba shi ne Dawuda ɗin da ake girmama da rawa da waƙoƙi ana cewa, “‘Shawulu ya kashe dubbai, Dawuda kuwa dubbun dubbai ba’?”
6 Då kallade Achis David, och sade till honom: Så visst som Herren lefver, jag håller dig för en redelig man; och din utgång och ingång, med mig i härenom, behagar mig väl, och hafver intet argt sport af dig, ifrå den tiden, du kom till mig, intill nu; men du behagar icke Förstomen.
Saboda haka Akish ya kira Dawuda ya ce masa, “Muddin Ubangiji yana a raye, na amince da kai tun daga ranar da ka zo wurina har yă zuwa yau, ban same ka da wani laifi ba, na kuma yi farin ciki in sa ka a cikin sojojina don ka yi mini aiki. Amma masu mulki nawa ba su yarda da kai ba.
7 Så vänd nu om, och gack med frid, på det du icke skall förtörna de Philisteers Förstar.
Sai ka juya ka koma ka isa lafiya ba tare da ɓata wa masu mulkin Filistiyawa rai ba.”
8 David sade: Hvad hafver jag gjort? Och hvad hafver du sport af din tjenare, ifrå den tid jag hafver varit när dig, intill nu, att jag icke skall komma och strida emot mins herras Konungens fiendar?
Dawuda ya ce wa Akish, “Me na yi? Ka taɓa samun bawanka da laifi tun daga ranar da na zo har zuwa yanzu? Ina dalilin da ba zan tafi tare da kai in yaƙi maƙiyin ranka yă daɗe, sarki ba?”
9 Achis svarade, och sade till David: Jag vet väl, att du äst täck för min ögon, såsom en Guds Ängel; men de Philisteers Förstar hafva sagt: Låt honom icke draga upp med oss i stridena.
Akish ya ce, “A ganina kai marar laifi ne kamar mala’ikan Allah, duk da haka shugabannin sojojin Filistiyawa sun ce, ‘Ba zai tafi yaƙi tare da mu ba.’
10 Så var nu i morgon bittida uppe, och dins herras tjenare, som med dig komne äro; och när I ären i morgon bittida uppståndne, och ljust är, så går edar väg.
Ka tashi da sassafe, kai da bayin shugabanka da suka zo tare da kai. Da gari ya waye sai ku kama hanya.”
11 Så var då David och hans män bittida uppe, att de skulle om morgonen färdas, och komma uti de Philisteers land igen; men de Philisteer drogo upp till Jisreel.
Gari na wayewa tun da sassafe Dawuda da mutanensa suka tashi suka kama hanyar komawa ƙasar Filistiyawa. Filistiyawa kuwa suka haura zuwa Yezireyel.

< 1 Samuelsboken 29 >