< 1 Samuelsboken 2 >

1 Och Hanna bad, och sade: Mitt hjerta fröjdar sig i Herranom; mitt horn är upphöjdt i Herranom; min mun hafver vidt öppnat sig öfver mina fiendar; ty jag fröjdar mig af dine salighet.
Sai Hannatu ta yi addu’a ta ce, “Zuciyata tana farin ciki a cikin Ubangiji; a cikin Ubangiji an sa ina jin daɗi ƙwarai. Na buɗe bakina na yi wa abokan gābana dariya. Kai! Ina murna domin ka cece ni!
2 Ingen är helig såsom Herren. Utan dig är ingen; och ingen tröst är såsom vår Gud.
“Babu wani mai tsarki kamar Ubangiji babu wani, in ban da kai; babu wani dutse kamar Allahnmu.
3 Låter af att berömma eder och tala stor ord. Låter det gamla utur edar mun: ty Herren är en Gud, som vet det, och låter icke sådana anslag hafva framgång.
“Ka daina maganganu na girman kai ka kuma daina faɗin kalmomin ɗaga kai; gama Ubangiji Allah ne masani daga gare shi kuma ana auna ayyuka.
4 De starkas båge är sönderbruten, och de svage äro omgjordade med starkhet.
“An kakkarya bakkuna masu yaƙi, amma su da ka raunana an ba su makaman ƙarfi.
5 De som mätte voro, de vordo sålde för bröd; och de som hunger ledo, hungra intet mer; tilldess den ofruktsamma födde sju, och den som mång barn hade, vardt försvagad.
Waɗanda a dā suna da abinci sosai; yanzu suna ƙodago saboda abinci, masu fama da yunwa kuwa sun daina jin yunwa. Ita da take bakararriya, ta haifi’ya’ya bakwai amma ita da tana da’ya’ya da yawa, ta zama mai baƙin ciki.
6 Herren dödar, och gifver lif; förer till helvete, och derut igen. (Sheol h7585)
“Ubangiji ne ke kawo mutuwa, yă kuma rayar yana kai ga kabari, yă kuma tā da. (Sheol h7585)
7 Herren gör fattigan; han gör ock rikan han förnedrar och upphöjer.
Ubangiji ne yakan aika da talauci da kuma dukiya; yakan ƙasƙantar yă kuma ɗaukaka.
8 Han uppreser den torftiga utu stoftet, och upphäfver den fattiga utu träcken, att han skall sätta honom ibland Förstar, och låtan ärfva ärones stol; ty verldenes ändar äro Herrans, och jordenes krets hafver han satt deruppå.
Yakan tā da matalauci daga ƙura, yă kuma ɗaga mai bukata daga tarin toka; yă zaunar da su tare da’ya’yan sarki; yă kuma sa su gāji mulki na ɗaukaka. “Harsashin duniya na Ubangiji ne; a bisansu ne ya kafa duniya.
9 Han varder bevarandes sina heligas fötter; men de ogudaktige skola vara tyste i mörkrena; ty ingen förmår något af sin egen kraft.
Zai kiyaye ƙafafun masu tsarki, amma mugaye za su lalace cikin duhu. “Ba bisa ga ƙarfi mutum ba ne mutum ke nasara;
10 För Herranom skola förskräckas hans fiender; öfver dem skall han dundra i himmelen. Herren skall döma verldenes ändar, och skall gifva sinom Konung magt, och upphöja sins Smordas horn.
waɗanda suke gāba da Ubangiji za su hallaka. Zai yi musu tsawa daga sama, Ubangiji zai hukunta dukan duniya. “Zai ba wa sarkinsa ƙarfi, yă kuma ɗaukaka shafaffensa.”
11 Och ElKana gick hem igen till Hamath uti sitt hus, och pilten var Herrans tjenare inför Presten Eli.
Sa’an nan, Elkana ya koma gida a Rama amma yaron ya yi hidima a gaban Ubangiji a ƙarƙashin Eli firist.
12 Men Eli söner voro Belials barn, och visste intet af Herranom;
’Ya’yan Eli firist, mutane ne masu mugunta. Ba su ɗauki Ubangiji a bakin kome ba.
13 Ej heller hvad deras Prestaämbete var till folket. Då någor ville något offra, så kom Prestens dräng, medan köttet kokades, och hade en treuddad gaffel i sine hand:
Al’ada ce ga firistoci da mutane cewa in wani ya miƙa hadaya, yayinda nama yake kan wuta, bawan firist zai zo da babban cokali mai yatsu,
14 Och stack i grytona eller kettilen, eller pannona, eller krukona, och hvad han drog ut med gaffelen, det tog Presten till sig. Så gjorde de allom Israel, som ditkommo till Silo.
zai soka cokali mai yatsun a tukunyar, ko butar da ake dafan naman. Duk abin da cokali mai yatsun ya cako daga tukunyar, ya zama na firist. Haka aka yi ta yi wa Isra’ilawan da suka zo miƙa hadaya a Shilo.
15 Sammalunda, förra än de uppbrände det feta, kom Prestens dräng, och sade till honom, som offret frambar: Få mig kött, att jag må steka det åt Prestenom; ty han vill icke taga kokadt kött af dig, utan rått.
Tun ma kafin a ƙona kitse, bawan firist yakan zo yă ce wa mutumin da yake miƙa hadaya, “Ka ba wa firist nama domin yă gasa, ba zai karɓi dafaffen nama daga wurinka ba, sai ɗanye.”
16 När då någor sade till honom: Låt upptända det feta såsom det bör sig i dag, och tag sedan hvad ditt hjerta begärar, så sade han till honom: Du skall nu gifva mig det, eljest skall jag taga det med våld.
In kuwa mutumin ya ce masa, “Bari kitse yă ƙone tukuna, sa’an nan ka ɗiba duk abin da kake so.” Sai bawan yă ce masa, “A’a, ka ba ni yanzu, in ka ƙi kuwa zan ɗiba ƙarfi da yaji.”
17 Derföre var piltarnas synd ganska stor för Herranom; förty folket förhädde Herrans spisoffer.
Wannan zunubin samarin ya yi muni ƙwarai a gaban Ubangiji, domin sun wulaƙanta hadayar Ubangiji, ƙwarai da gaske.
18 Men Samuel var en tjenare för Herranom, en dräng i en linnen lifkjortel.
Amma yaron nan Sama’ila, yana hidima a gaban Ubangiji yana sanye da efod na lilin.
19 Dertill gjorde hans moder honom en liten kjortel, och förde den upp till honom i sinom tid, då hon uppgick med sin man, till att offra offer i sinom tid.
Kowace shekara mahaifiyarsa takan ɗinka’yar taguwa ta kai masa sa’ad da ita da mijinta suka je miƙa hadaya ta shekara.
20 Och Eli välsignade ElKana och hans hustru, och sade: Herren gifve dig säd utaf denna qvinnone för den bön, som du hafver bedit af Herranom. Och de gingo hem till sitt igen.
Eli yakan sa wa Elkana da matarsa albarka, yă ce, Ubangiji yă ba ka waɗansu’ya’ya ta wurin matan nan, maimakon wanda ta roƙa daga Ubangiji, ta kuma ba da shi ga Ubangiji. Bayan haka sai su koma gida.
21 Och Herren sökte Hanna, att hon blef hafvandes, och födde tre söner och två döttrar; men pilten Samuel växte till för Herranom.
Hannatu kuwa ta sami alfarma daga Ubangiji. Ta yi ciki. Ana cikin haka Sama’ila kuwa sai girma yake ta yi a gaban Ubangiji.
22 Men Eli var ganska gammal, och han förnam hvad hans söner gjorde allom Israel; och att de sofvo när de qvinnor, som tjente inför dörrene af vittnesbördsens tabernakel.
To, Eli kuwa ya tsufa ƙwarai, yana kuma jin labari duk abin da’ya’yansa suke yi wa dukan Isra’ila, da yadda suke lalata da matan da suke hidima a bakin ƙofar Tentin Sujada.
23 Och han sade till dem: Hvi gören I sådant? Ty jag hörer edart onda väsende af allt detta folket.
Saboda haka ya ce musu, “Don me kuke yin waɗannan abubuwa? Na sami labari daga wurin mutane a kan duk ayyukan muguntanku.
24 Icke så, mina barn, det är icke godt rykte, som jag hörer; I kommen Herrans folk till att synda.
A’a,’ya’yana ba labari mai kyau nake ji cikin mutanen Ubangiji ba.
25 Om någor syndar emot en mennisko, så kunna domarena förlika det; men om någor syndar emot Herran, ho kan förlikat? Och de hörde intet sins faders röst; ty Herren ville döda dem.
In mutum ya yi wa wani laifi Allah yakan kāre shi; amma in mutum ya yi wa Ubangiji zunubi wa zai kāre shi?” Duk da haka,’ya’yansa ba su kula da gargaɗin mahaifinsu ba, domin nufin Ubangiji ne yă hallaka su.
26 Men pilten Samuel växte till, och var både Herranom och menniskom täcker.
Yaron nan Sama’ila ya dinga girma cikin kwarjini da cikin tagomashi a gaba Ubangiji da mutane.
27 Och en Guds man kom till Eli, och sade till honom: Så säger Herren: Jag hafver uppenbarat mig dins faders huse, då de ännu voro uti Egypten i Pharaos hus;
Wani mutum ya zo wurin Eli ya ce masa, “Ga abin da Ubangiji ya ce, ‘Ashe ban bayana kaina sosai ga mahaifinka lokacin da yake a Masar a ƙarƙashin Fir’auna ba?
28 Och utvalde honom der mig, för all Israels slägter till Presterskap, att han skulle offra på mitt altare, och upptända rökverk, och bära lifkjortel för mig: och gaf dins faders huse all Israels barnas offer.
Na zaɓi mahaifinka daga cikin dukan kabilar Isra’ila yă zama firist nawa don yă yi hidima a bagade, don yă ƙona turare mai ƙanshi, don kuma yă sanya doguwar riga a gabana. Na kuma ba wa iyalin mahaifinka dukan hadaya ta ƙonawa da Isra’ila suka miƙa.
29 Hvi spjernar du då emot mitt offer och spisoffer, som jag budit hafver i tabernaklet, och du ärar dina söner mer än mig, så att I göden eder utaf allt mitt folks Israels spisoffers förstling?
Don me kuke rena hadayata da sadakokina da na ƙayyade domin mazaunina? Don me kake girmama’ya’yanka fiye da ni ta wurin cinye sashe mafi kyau na kowane hadayar da mutanena Isra’ila suka miƙa?’
30 Derföre säger Herren Israels Gud: Jag hafver sagt, att ditt hus och dins faders hus skulle vandra för mig evinnerliga. Men nu säger Herren: Det vare långt ifrå mig; utan den mig ärar, honom vill jag ock ära: men den mig föraktar, han skall komma på skam.
“Saboda haka Ubangiji Allah na Isra’ila ya ce, ‘Na yi alkawari cewa gidanka da gidan mahaifinka za su yi mini hidima a gabana har abada.’ Amma, yanzu Allah ya ce, ba zai yiwu ba; waɗanda suke girmama ni; Ni ma zan girmama su. Amma waɗanda suke ƙasƙantar da ni, haka za a ƙasƙantar da su.
31 Si, den tid skall komma, att jag skall bryta din arm sönder, och dins faders hus arm, så att ingen gammal skall vara i dino huse.
Lokaci yana zuwa sa’ad da zan rage ƙarfinka da ƙarfin iyalin gidan mahaifinka. Domin kada a sāke samun tsohon mutum a zuriyarka.
32 Och du skall se din motståndare uti tabernaklet i allo Israels godo; och ingen gammal skall vara i dins faders hus evinnerliga.
Za ka zama da ɓacin rai a mazaunina ko da yake za a yi wa Isra’ila alheri. A zuriyarka ba za a taɓa samun tsohon mutum ba.
33 Dock vill jag icke utrota af dig allan man ifrå mitt altare, på det din ögon skola försmäkta, och din själ gräma sig; och hela hopen i dino huse skola dö, då de till manna komne äro.
Kowannenku da ban kashe daga hidima a bagadena ba, za a bar shi don yă cika idanunka da hawaye da kuma baƙin ciki, dukan sauran zuriyarka kuwa za su mutu a ƙuruciyarsu.
34 Och detta skall vara dig ett tecken, som båda dina söner Hophni och Pinehas öfvergå skall: På en dag skola de både dö.
“‘Abin da kuma ya faru da’ya’yanka biyu Hofni da Finehas zai zama alama a gare ka; saboda mutuwarsu za tă zama a rana ɗaya.
35 Och jag skall uppväcka mig en trogen Prest, och han skall göra såsom det i mino hjerta och mine själ är; honom skall jag bygga ett säkert hus, så att han skall vandra inför minom Smorda i alla dagar.
Zan tayar wa kaina amintaccen firist wanda zai aikata abin da nake so yă yi, zan kuwa ba shi zuriya da koyaushe za su yi aiki a gaban zaɓaɓɓen sarkina.
36 Och den qvar blifver af ditt hus, han skall komma och falla neder för honom, om en silfpenning och ett stycke bröd, och skall säga: Käre, låt mig komma till en Prestadel, att jag må äta en beta bröd.
Sa’an nan duk wanda ya rage a zuriyarka zai zo yă durƙusa a gabansa yă roƙi kuɗi da abinci, zai kuma roƙa a yardar masa yă taimaki firistoci da aiki domin yă sami abin da zai ci.’”

< 1 Samuelsboken 2 >