< 1 Kungaboken 2 >
1 Som nu tiden led, att David skulle dö, böd han sinom son Salomo, och sade:
Da lokacin mutuwar Dawuda ya yi kusa, sai ya gargaɗe Solomon ɗansa, ya ce,
2 Jag går alla verldenes väg; så var nu tröst, och var en man.
“Ina gab da bin hanyar da kowa a duniya zai bi. Saboda haka ka yi ƙarfin hali, ka nuna kanka namiji,
3 Och akta på Herrans dins Guds vakt, så att du vandrar i hans vägar, och håller hans seder, bud, rätter, vittnesbörd, såsom skrifvet är i Mose lag; på det du skall vara klok i allt det du gör, och ehvart du dig vänder;
ka kiyaye abin da Ubangiji Allahnka yake bukata. Yi tafiya a hanyoyinsa, ka kiyaye ƙa’idodi, da umarnai, da dokoki, da kuma farillansa, kamar yadda suke a rubuce a Dokar Musa, don ka yi nasara a cikin kome da za ka yi, da kuma inda za ka tafi.
4 På det Herren skall uppväcka sitt ord, som han öfver mig talat hafver och sagt: Om din barn bevara sina vägar, så att de vandra troliga, och af allt hjerta och af allo själ, för mig, så skall aldrig fattas af dig en man på Israels stol.
Ubangiji kuwa zai kiyaye alkawarinsa gare ni da ya ce, ‘In zuriyarka suka lura da yadda suke rayuwa, in kuma suka yi tafiya da aminci a gabana da dukan zuciyarsu, da kuma dukan ransu, ba za ka kāsa samun mutum a kujerar sarautar Isra’ila ba.’
5 Och vetst du väl hvad Joab, ZeruJa son, hafver gjort mig, hvad han gjorde de två härhöfvitsmän i Israel, Abner, Ners son, och Amasa, Jethers son, hvilka han drap, och utgöt krigsblod i fridenom, och lät komma krigsblod uppå sitt bälte, det omkring hans länder var, och uppå sina skor, som på hans fötter voro.
“Yanzu fa, kai kanka ka san abin da Yowab ɗan Zeruhiya ya yi mini. Abin da ya yi wa shugabanni biyun nan na mayaƙan Isra’ila, wato, Abner ɗan Ner, da Amasa ɗan Yeter. Ya kashe su, ya kuma zub da jininsu a lokacin salama sai ka ce a fage yaƙi, da wannan jini ya yi ɗamara a gindinsa, ya kuma sa takalma a ƙafafunsa.
6 Gör efter dina vishet, så att du icke förer hans grå hår med frid ned till helvete. (Sheol )
Ka yi da shi gwargwadon hikimarka, amma kada ka bari yă gangara kabari da furfura cikin salama. (Sheol )
7 Och Barsillai barnom, den Gileaditens, skall du bevisa barmhertighet, så att de äta vid ditt bord; förty de gåfvo sig till mig, då jag flydde för dinom broder Absalom.
“Amma ka yi alheri ga’ya’yan Barzillai mutumin Gileyad, ka sa su kasance a cikin waɗanda suke ci a teburinka. Sun goyi bayana sa’ad da nake gudu daga ɗan’uwanka Absalom.
8 Och si, du hafver Simei när dig, Gora son, Jemini sons af Bahurim, den mig skamliga bannade, på den tid jag gick till Mahanaim; men han kom neder emot mig vid Jordan; då svor jag honom vid Herran, och sade: Jag vill icke dräpa dig med svärd.
“Ka tuna, akwai kuma Shimeyi ɗan Gera, mutumin Benyamin daga Bahurim, wanda ya yi ta yin mini muguwar la’ana a ranar da na tafi Mahanayim. Sa’ad da ya gangara ya same ni a Urdun, na rantse masa da sunan Ubangiji na ce, ‘Ba zan kashe ka da takobi ba.’
9 Men låt icke du blifva honom oskyldig; ty du äst en vis man, och vetst väl hvad du honom göra skall, att du låter hans grå hår med blod komma neder till helvete. (Sheol )
Amma yanzu, kada ka ɗauke shi marar laifi. Kai mutum ne mai hikima; za ka san abin da za ka yi da shi. Ka kawo furfuransa zuwa kabari da jini.” (Sheol )
10 Så afsomnade då David med sina fäder, och vardt begrafven uti Davids stad.
Sa’an nan Dawuda ya huta tare da kakanninsa. Sai aka binne shi a Birnin Dawuda.
11 Men tiden, som David hade varit Konung öfver Israel, var fyratio år. I sju år var han Konung i Hebron, och tre och tretio år i Jerusalem.
Ya yi sarauta shekaru arba’in a bisa Isra’ila. Wato, shekaru bakwai a Hebron da kuma talatin da uku a Urushalima.
12 Och Salomo satt på sins faders Davids stol, och hans rike vardt storliga befäst.
Solomon kuwa ya zauna a kan kujerar sarautar mahaifinsa Dawuda, mulkinsa kuwa ya kahu sosai.
13 Men Adonia, Haggiths son, kom in till BathSeba, Salomos moder; och hon sade: Kommer du ock med frid? Han sade: Ja.
To, sai Adoniya, ɗan Haggit ya tafi wurin Batsheba mahaifiyar Solomon. Ita kuwa ta tambaye shi ta ce, “Lafiya?” Ya amsa ya ce, “I, lafiya.”
14 Och han sade: Jag hafver något tala med dig. Hon sade: Säg.
Sa’an nan ya ƙara da cewa, “Ina da ɗan wani abin da zan faɗa miki.” Ta ce, “Faɗa.”
15 Han sade: Du vetst, att riket var mitt; och hela Israel hade vändt sitt ansigte till mig, att jag skulle vordit Konung; men nu är riket förvändt, och vordet mins broders; af Herranom är det hans vordet.
Sai ya ce, “Kamar yadda kika sani, mulkin nan nawa ne. Dukan Isra’ila suna ɗaukana a matsayin sarki. Amma abubuwa suka canja, sai mulkin ya koma ga ɗan’uwana; gama ya zo masa daga Ubangiji ne.
16 Nu beder jag en bön af dig låt icke mitt ansigte komma till blygd. Hon sade till honom: Säg.
Yanzu ina da roƙo guda da zan yi gare ki. Kada ki hana mini.” Ta ce, “Sai ka faɗa.”
17 Han sade: Tala med Konungen Salomo, ty han låter icke ditt ansigte komma till blygd, att han gifver mig Abisag af Sunem till hustru.
Sai ya ci gaba, “In kin yarda, ki yi magana da Sarki Solomon, gama ba zai ƙi jinki ba, ki ce yă ba ni yarinyan nan, Abishag, mutuniyar Shunam, tă zama matata.”
18 BathSeba sade: Väl; jag vill på dina vägnar tala till Konungen.
Batsheba ta ce, “Da kyau, zan yi magana da sarki dominka.”
19 Och BathSeba kom in till Konung Salomo, till att tala med honom, på Adonia vägnar. Och Konungen stod upp, och gick emot henne, och tillbad henne, och satte sig på sin stol; och för Konungens moder vardt ock satt en stol, så att hon satte sig på hans högra sido.
Sai Batsheba ta tafi wurin Sarki Solomon don tă yi masa magana a kan Adoniya. Sarki ya miƙe tsaye don yă sadu da ita, ya rusuna mata, ya kuma zauna a kujerar sarautarsa. Ya sa aka kawo wa mahaifiyar sarki kujerar sarauta, ta kuwa zauna a gefen damansa.
20 Och hon sade: Jag beder en liten bön af dig; låt icke mitt ansigte komma till blygd. Konungen sade till henne: Bed, min moder; jag vill icke låta ditt ansigte komma till blygd.
Ta ce, “Ina da ɗan roƙon da zan nema ka yi mini. Ina fata ba za ka hana ni ba.” Sai sarki ya amsa ya ce, “Mahaifiyata, sai ki faɗa in ji, ba zan hana miki ba.”
21 Hon sade: Låt gifva Abisag af Sunem dinom broder Adonia till hustru.
Saboda haka sai ta ce, “Ka sa a ba wa ɗan’uwanka Adoniya, Abishag mutuniyar Shunam tă zama matarsa.”
22 Då svarade Konung Salomo, och sade till sina moder: Hvi beder du om Abisag af Sunem till Adonia? Bed honom ock riket med; förty han är min äldste broder, och han hafver Presten AbJathar och Joab, ZeruJa son.
Sarki Solomon ya amsa wa mahaifiyarsa ya ce, “Me ya sa kika roƙar wa Adoniya Abishag mutuniyar Shunam kawai? Ki ma sa a ba shi mulkin mana. Ai, shi yayana ne. I, ki roƙa dominsa, da domin Abiyatar firist, da kuma domin Yowab ɗan Zeruhiya mana!”
23 Och Konung Salomo svor vid Herran och sade: Gud göre mig det och det, Adonia skall detta hafva talat emot sitt lif.
Sai Sarki Solomon ya rantse da sunan Ubangiji ya ce, “Bari Allah yă yi mini hukunci mai tsanani, idan ban sa Adoniya ya biya wannan roƙo da ransa ba!
24 Och nu, så visst som Herren lefver, den mig stadfäst hafver, och låtit sitta på mins faders Davids stol och den mig ett hus gjort hafver, såsom han sagt hafver; i dag skall Adonia dö.
Yanzu kuwa, muddin Ubangiji yana a raye, shi wanda ya kafa ni sosai a kan kujerar sarautar mahaifina Dawuda, ya kuma kafa mini mulki kamar yadda ya yi alkawari; za a kashe Adoniya yau!”
25 Och Konung Salomo sände bort Benaja, Jojada son; han slog honom, så att han blef död.
Saboda haka Sarki Solomon ya umarci Benahiya ɗan Yehohiyada yă kashe Adoniya; ya kuwa kashe shi.
26 Och till Presten AbJathar sade Konungen: Gack bort till Anathoth till din åker, ty du hörer döden till; men jag vill icke dräpa dig i dag; förty du hafver burit Herrans Herrans ark för minom fader David, och hafver med lidit, hvad som helst min fader lidit hafver.
Ga Abiyatar firist kuwa sarki ya ce, “Tafi gonarka a Anatot. Ka cancanci ka mutu, amma ba zan kashe ka yanzu ba, domin ka ɗauki akwatin alkawarin Ubangiji Mai Iko Duka a gaban mahaifina Dawuda, ka kuma sha wahala tare mahaifina.”
27 Alltså fördref Salomo AbJathar, att han icke måtte blifva Herrans Prest; på det Herrans ord fullbordas skulle, som han öfver Eli hus talat hade i Silo.
Saboda haka Solomon ya cire Abiyatar daga aikin firist na Ubangiji, ya cika maganar da Ubangiji ya yi a Shilo game da gidan Eli.
28 Och detta ryktet kom för Joab; ty Joab höll sig intill Adonia, ehuruväl han icke hade hållit sig till Absalom. Då flydde Joab in uti Herrans tabernakel, och fattade hornen af altaret.
Sa’ad da labarin ya kai wurin Yowab, wanda ya haɗa kai da Adoniya, ko da yake bai haɗa kai da Absalom ba, sai ya gudu zuwa tentin Ubangiji, ya kama ƙahonin bagade ya riƙe.
29 Och det vardt bådadt Konung Salomo, att Joab var flydd uti Herrans tabernakel, och si, han står vid altaret. Då sände Salomo Benaja, Jojada son, och sade: Gack, och slå honom.
Aka faɗa wa Sarki Solomon cewa Yowab ya gudu zuwa tentin Ubangiji, yana kuma kusa da bagade. Sai Solomon ya umarci Benahiya ɗan Yehohiyada ya ce, “Je ka kashe shi!”
30 Och då Benaja kom till Herrans tabernakel, sade han till honom: Så säger Konungen: Gack härut. Han sade: Nej, här vill jag dö. Och Benaja sade detta Konungenom igen, och sade: Så hafver Joab sagt, och så hafver han svarat mig.
Sai Benahiya ya shiga tentin Ubangiji ya ce wa Yowab, “Sarki ya ce, ‘Ka fita!’” Amma Yowab ya amsa ya ce, “A’a, a nan zan mutu.” Sai Benahiya ya ce wa sarki, “Ga yadda Yowab ya amsa mini.”
31 Konungen sade till honom: Gör såsom han sagt hafver, och slå honom, och begraf honom, att du ifrå mig och mins faders hus tager det blod, som Joab oförskyldt utgjutit hafver.
Sai sarki ya umarci Benahiya ya ce, “Yi kamar yadda ya faɗa. Ka kashe shi, ka kuma binne shi, ka wanke ni da gidan mahaifina daga laifin jini marasa laifin da Yowab ya zubar.
32 Och Herren betale honom hans blod uppå hans hufvud, att han hafver slagit två män, de der redeligare och bättre voro än han; och hafver dräpit dem med svärd, så att min fader David deraf intet visste, nämliga Abner, Ners son, den härhöfvitsmannen öfver Israel, och Amasa, Jethers son, härhöfvitsman öfver Juda;
Ubangiji zai sāka masa saboda jinin da ya zubar, domin ba da sanin mahaifina Dawuda ne ya fāɗa wa mutum biyun nan da takobi ba. Dukansu biyu, Abner ɗan Ner, shugaban mayaƙan Isra’ila, da Amasa ɗan Yeter, shugaban mayaƙan Yahuda, mutane ne mafi kyau da kuma mafi adalci fiye da shi.
33 Så att deras blod må betaldt varda på Joabs hufvud, och hans säds, i evig tid. Men David och hans säd, hans hus och hans stol, hafve frid af Herranom i evig tid.
Bari alhakin jininsu yă koma a kan Yowab da kuma zuriyarsa har abada. Amma bari salamar Ubangiji tă kasance a kan Dawuda da zuriyarsa, da gidansa, da kuma mulkinsa, har abada.”
34 Och Benaja, Jojada son, gick upp, och slog honom, och drap honom; och han vardt begrafven i sitt hus i öknene.
Sai Benahiya ɗan Yehohiyada ya haura ya bugi Yowab, ya kashe shi, ya kuwa binne shi a gidansa a ƙauye.
35 Och Konungen satte Benaja, Jojada son, i hans stad öfver hären; och Zadok Presten satte Konungen i AbJathars stad.
Sai sarki ya sa Benahiya ɗan Yehohiyada ya zama shugaba a bisa mayaƙa a matsayin Yowab, ya kuma sa Zadok firist a wurin Abiyatar.
36 Och Konungen sände bort, och lät kalla Simei, och sade till honom: Bygg dig ett hus i Jerusalem, och bo der, och gack intet ut dädan, antingen hit eller dit.
Sa’an nan sarki ya aika aka kawo Shimeyi, ya kuma ce masa, “Ka gina wa kanka gida a nan a Urushalima, ka zauna a ciki, kada ka kuskura ka tafi wani wuri.
37 På hvilken dag du der utgår, och går öfver den bäcken Kidron, så vet att du skall döden dö; ditt blod vare på ditt hufvud.
Gama ran da ka fita, ka haye Kwarin Kidron, ka tabbata za ka mutu, alhakin jininka kuwa zai koma kanka.”
38 Simei sade till Konungen: Det är en god mening; såsom min herre Konungen sagt hafver, så skall din tjenare göra. Så bodde Simei i Jerusalem i långan tid.
Shimeyi ya amsa wa sarki ya ce, “Abin da ka faɗa yana da kyau. Bawanka zai yi kamar yadda ranka yă daɗe sarki, ya faɗa.” Shimeyi kuwa ya yi zama a Urushalima na dogon lokaci.
39 Men det begaf sig efter tre år, att två tjenare lupo ifrå Simei till Achis, Maacha son, Konungen i Gath. Och Simei vardt sagdt: Si, dine tjenare äro i Gath.
Amma bayan shekaru uku, biyu daga cikin bayin Shimeyi suka gudu zuwa wurin Akish ɗan Ma’aka, sarkin Gat. Aka faɗa wa Shimeyi cewa, “Bayinka suna a Gat.”
40 Då stod Simei upp, och sadlade sin åsna, och drog åstad till Gath till Achis, att han skulle söka sina tjenare; och då han ditkom, förde han sina tjenare ifrå Gath.
Da jin haka, sai ya tashi ya shimfiɗa wa jakinsa abin zama, ya hau, ya tafi Gat wurin Akish domin neman bayinsa. Shimeyi kuwa ya dawo da su gida daga Gat.
41 Och det vardt sagdt Salomo, att Simei var faren af Jerusalem till Gath, och igen kommen.
Da aka faɗa wa Solomon cewa Shimeyi ya bar Urushalima zuwa Gat, har ya dawo.
42 Då sände Konungen bort, och lät kalla Simei, och sade till honom: Hafver jag icke svorit dig vid Herran, och betygat dig, och sagt: På hvilken dag du fore ut, antingen hit eller dit, att du då veta skulle att du skulle döden dö? Och du sade till mig: Jag: hafver hört en god mening.
Sai sarki ya aika a kawo Shimeyi, ya ce masa, “Ban sa ka rantse da sunan Ubangiji, na kuma ja maka kunne cewa, ‘A ranar da ka kuskura ka bar nan ka tafi wani wuri, ka tabbata za ka mutu ba’? A lokacin ka ce mini, ‘Abin da ka faɗa yana da kyau. Zan kuwa kiyaye.’
43 Hvi hafver du då icke hållit dig efter Herrans ed, och det bud som jag dig budit hafver?
To, me ya sa ba ka kiyaye rantsuwar da ka yi ga Ubangiji, ka kuma yi biyayya da umarnin da na ba ka ba?”
44 Och Konungen sade till Simei: Du vetst allt det onda, som ditt hjerta med sig vet, som du minom fader David gjort hafver; Herren hafver betalat dina ondsko på ditt hufvud;
Sarki ya ce wa Shimeyi, “Ka sani a zuciyarka dukan muguntar da ka yi wa mahaifina Dawuda. Yanzu Ubangiji zai sāka maka saboda muguntarka.
45 Och Konung Salomo är välsignad, och Davids stol varder befäst för Herranom i evig tid.
Amma za a yi wa Sarki Solomon albarka, sarautar Dawuda kuma za tă kasance a tsare a gaban Ubangiji har abada.”
46 Och Konungen böd Benaja, Jojada son. Han gick ut, och slog honom, att han blef död. Och riket vardt befäst i Salomos hand.
Sai sarki ya umarci Benahiya ɗan Yehohiyada, yă fita, yă bugi Shimeyi, yă kashe shi. Ya kuwa kashe shi. Mulki kuwa ya kahu sosai a hannun Solomon.