< Zaburi 38 >

1 Yahwe, usinikemee katika hasira yako; usiniadhibu katika ghadhabu yako.
Zabura ta Dawuda. Roƙo ne. Ya Ubangiji, kada ka tsawata mini cikin fushinka ko ka hore ni cikin hasalarka.
2 Kwa kuwa mishale yako hunichoma, na mkono wako huniangusha chini.
Gama kibiyoyinka sun soke ni, hannunka kuma ya fāɗo a kaina.
3 Mwili wangu wote unaumwa kwa sababu ya hasira yako; kwa sababu ya dhambi zangu mifupa yangu haina afya.
Saboda hasalarka babu lafiya a jikina; ƙasusuwana ba lafiya saboda zunubina.
4 Kwa maana maovu yangu yamenielemea; yamekuwa mzigo mzito kwangu.
Laifofina sun mamaye ni kamar nauyin da ya sha ƙarfin ɗauka.
5 Vidonda vyangu vimeoza na vinanuka kwa sababu ya upumbavu wa dhambi zangu.
Miyakuna sun ruɓe suna kuma wari saboda wawancina na zunubi.
6 Nimepindika na kuwa mnyonge kila siku; ninaenenda katika maombolezo siku zote.
An tanƙware ni aka kuma ƙasƙantar da ni; dukan yini ina ta kuka.
7 Kwa maana ndani yangu, ninaungua; hakuna afya katika mwili wangu.
Bayana yana fama da zazzaɓi; babu lafiya a jikina.
8 Nimedhohofika na kulemewa sana; ninaugua kwa sababu ya dhiki yangu.
Na gaji sharkaf an kuma ragargaza ni; ina nishi da wahala a cikin zuciyata.
9 Bwana, wewe unaielewa shauku ya ndani kabisa ya moyo wangu, na kuugua kwangu hakujifichika kwako.
Dukan bukatata tana a shimfiɗe a gabanka, ya Ubangiji; ajiyar zuciyata ba ta ɓoyuwa daga gare ka.
10 Moyo wangu unapwita pwita, nguvu zangu zinaniisha, macho yangu yanafifia.
Zuciyata na bugu, ƙarfina kuma ya ƙare, har ma haske ya rabu da idanuna.
11 Marafiki na ndugu zangu wamenitenga kwa sababu ya hali; majirani zangu hukaa mbali nami.
Abokaina da maƙwabtana sun guje ni saboda miyakuna; maƙwabtana ba sa zuwa kusa.
12 Wale wanaoutafuta uhai wangu hutega mitego kwa ajili yangu. Wao ambao hutafuta kunidhuru huongea maneno ya uharibifu na husema maneno ya uongo siku nzima.
Waɗanda suke neman raina sun sa tarkonsu, waɗanda suke so su cuce ni suna zance lalatar da ni; yini sukutum suna ƙulla mini maƙarƙashiya.
13 Lakini, niko kama mtu kiziwi na sisikii lolote; niko kama mtu bubu ambaye hasemi lolote.
Ni kamar kurma ne, wanda ba ya ji, kamar bebe, wanda ba ya iya buɗe bakinsa.
14 Niko kama mtu asiye sikia na mbaye hawezi kujibu.
Na zama kamar mutumin da ba ya ji, wanda bakinsa ba ya iya ba da amsa.
15 Hakika ninakungoja wewe, Yahwe; wewe utanijibu, Bwana Mungu wangu.
Na dogara gare ka, ya Ubangiji; za ka amsa, ya Ubangiji Allahna.
16 Ninasema hivi ili kwamba maadui zangu wasije wakafurahia juu yangu. Ikiwa mguu wangu utateleza, watanifanyia mambo mabaya.
Gama na ce, “Kada ka bar su su yi farin ciki a kaina ko su yi kirari a kaina sa’ad da ƙafata ta yi santsi.”
17 Kwa kuwa niko karibu mashakani, na niko katika maumivu ya mara kwa mara.
Gama ina gab da fāɗuwa, kuma cikin azaba nake kullum.
18 Ninatubu makosa yangu; ninahuzunika kwa dhambi zangu.
Na furta laifina; na damu da zunubina.
19 Lakini maadui zangu ni wengi; wale wanichukiao ni wengi.
Da yawa ne masu gāba da ni da ƙarfi; waɗanda suke kina ba dalili sun yi yawa.
20 Wao wananilipa mabaya kwa mema; wanavurumiza shutuma kwangu ingawa nimefuata lililo jema.
Waɗanda suke sāka alherina da mugunta, suna cin zarafina sa’ad da nake bin abin da yake daidai.
21 Usinitelekeze, Yahwe, Mungu wangu, usikae mbali nami.
Ya Ubangiji, kada ka yashe ni; kada ka yi nesa da ni, ya Allahna.
22 Njoo haraka unisaidie, Bwana, wokovu wangu.
Zo da sauri ka taimake ni, Ya Ubangiji Mai Cetona.

< Zaburi 38 >