< Zaburi 123 >

1 Nakuinulia macho yangu, wewe uketiye mbinguni.
Waƙar haurawa. Na tā da idanuna gare ka, gare ka da kursiyinka yake cikin sama.
2 Tazama, kama vile macho ya watumishi watazamapo kwenye mkono wa Bwana wao, na kama macho ya mjakazi yatazamapo mkono wa bibi yake, ndivyo hivyo macho yetu yanamtazama Yahwe mpaka atakapo tuhurumia.
Kamar yadda idanun bayi suna duban hannun maigidansu, kamar yadda idanun baiwa suna duban hannun uwargijiyarta, haka idanunmu suna duban Ubangiji Allahnmu, sai ya nuna mana jinƙansa.
3 Ee Yahwe, utuhurumie, kwa maana tunadhalilishwa sana.
Ka yi mana jinƙai, ya Ubangiji, ka yi mana jinƙai, gama mun jimre da reni mai yawa.
4 Tumeshibishwa mzaha wa wenye kiburi na dharau ya wenye majivuno.
Mun jimre da wulaƙanci daga masu girman kai, reni mai yawa daga masu fariya.

< Zaburi 123 >