< Zaburi 118 >
1 Mshukuruni Yahwe, kwa kuwa ni mwema, kwa maana uaminifu wa agano lake wadumu milele.
Ku gode wa Ubangiji, gama nagari ne shi; ƙaunarsa madawwamiya ce har abada.
2 Israeli na aseme, “Uaminifu wa agano lake wadumu milele.”
Bari Isra’ila yă ce, “Ƙaunarsa madawwamiya ce har abada.”
3 Nyumba ya Haruni na iseme, “Uaminifu wa agano lake wadumu milele.”
Bari gidan Haruna yă ce, “Ƙaunarsa madawwamiya ce har abada.”
4 Wafuasi waaminifu wa Yahwe na waseme, “Uaminifu wa agano lake wadumu milele.”
Bari waɗanda suke tsoron Ubangiji su ce, “Ƙaunarsa madawwamiya ce har abada.”
5 Katika dhiki yangu nilimuita Yahwe; Yahwe alinijibu na kuniweka huru.
Cikin azabata na yi kuka ga Ubangiji, ya kuwa amsa ta wurin’yantar da ni.
6 Yahwe yuko pamoja nami; sitaogopa; mwanadamu atanifanya nini? Yahwe yuko upande wangu kama msaidizi;
Ubangiji yana tare da ni; ba zan ji tsoro ba. Me mutum zai yi mini?
7 nitawatazama kwa ushindi wale walio nichukia.
Ubangiji yana tare da ni; shi ne mai taimakona. Zan yi nasara a kan abokan gābana.
8 Ni bora kuwa na makazi katika Yahwe kuliko kumtumainia mwanadamu.
Ya fi kyau in nemi mafaka a wurin Ubangiji da in dogara ga mutum.
9 Ni bora kukimbilia katika Yahwe kuliko kuamini katika wakuu.
Ya fi kyau in nemi mafaka a wurin Ubangiji da in dogara ga sarakuna.
10 Mataifa yote walinizunguka; kwa jina la Yahwe niliwakatilia mbali.
Dukan al’ummai sun kewaye ni, amma a cikin sunan Ubangiji na hallaka su.
11 Walinizunguka; naam, walinizunguka; kwa jina la Yahwe niliwakatilia mbali.
Sun kewaye ni a kowane gefe, amma a cikin sunan Ubangiji na hallaka su.
12 Walinizunguka kama nyuki; walitoweka haraka kama moto kati ya miiba; kwa jina la Yahwe niliwakatilia mbali.
Sun rufe ni kamar ƙudan zuma, amma suka mutu nan da nan kamar ƙayayyuwa masu cin wuta; a cikin sunan Ubangiji na hallaka su.
13 Walinishambulia ili waniangushe, lakini Yahwe alinisaidia.
An ture ni baya na kusa fāɗuwa, amma Ubangiji ya taimake ni.
14 Yahwe ni nguvu yangu na furaha yangu, na ndiye anaye niokoa.
Ubangiji ne ƙarfina da waƙata; ya zama mai cetona.
15 Kelele za ushindi zimesikika katika maskani ya wenye haki; mkono wa kuume wa Mungu umeshinda.
Sowa ta farin ciki da nasara sun fito a cikin tentunan adalai, “Hannun dama na Ubangiji ya aikata manyan abubuwa!
16 Mkono wa kuume wa Mungu umetukuka; mkono wa kuume wa Yahwe umeshinda.
An ɗaga hannun dama na Ubangiji sama; hannun dama na Ubangiji ya aikata manyan abubuwa!”
17 Sitakufa, bali nitaishi na kuyatangaza matendo ya Yahwe.
Ba zan mutu ba amma zan rayu, zan kuwa yi shelar abin da Ubangiji ya yi.
18 Yahwe ameniadhibu vikali; lakini hajaruhusu nife.
Ubangiji ya hore ni sosai, amma bai ba da ni ga mutuwa ba.
19 Unifungulie milango ya haki; nitaingia na nitamshukuru Yahwe.
Buɗe mini ƙofofin adalci; zan shiga in kuma yi godiya ga Ubangiji.
20 Hili ni lango la Yahwe; wenye haki hupitia kwalo.
Wannan ne ƙofar Ubangiji inda adalai za su shiga.
21 Nitakushukuru wewe, kwa kuwa ulinijibu, na umekuwa wokovu wangu.
Zan yi maka godiya, domin ka amsa mini; ka zama mai cetona.
22 Jiwe ambalo wajenzi walilikataa wajenzi limekuwa msingi.
Zabura Dutsen da magina suka ƙi ya zama mai amfani;
23 Yahwe ndiye afanyaye hili; ni la ajabu machoni petu.
Ubangiji ne ya yi haka, kuma abu mai daraja ne a idanunmu.
24 Hii ni siku ambayo Yahwe ametenda; tutaifurahia na kuishangilia.
Wannan ita ce ranar da Ubangiji ya yi; bari mu yi farin ciki mu kuma yi murna a cikinta.
25 Tafadhali, Yahwe, utupe ushindi! Tafadhali, Yahwe, utupe mafanikio!
Ya Ubangiji, ka cece mu; Ya Ubangiji, ka ba mu nasara.
26 Amebarikiwa yule ajaye katika jina la Yahwe; tunakubariki kutoka katika nyumba ya Yahwe.
Mai albarka ne shi mai zuwa cikin sunan Ubangiji. Daga gidan Ubangiji muna sa muku albarka.
27 Yahwe ni Mungu, na ametupa sisi nuru; ifungeni dhabihu kwa kamba pembeni mwa madhabahu.
Ubangiji shi ne Allah ya kuma sa haskensa ya haskaka a kanmu. Da kwanoni a hannunmu, muka shiga jerin gwanon biki ku kai su ƙahoni na bagade.
28 Wewe ni Mungu wangu, nami nitakushukuru; wewe ni Mungu wangu; nitakutukuza wewe.
Kai ne Allahna, zan kuwa yi maka godiya; kai ne Allahna, zan kuwa ɗaukaka ka.
29 Oh, mshukuruni Yahwe; kwa kuwa ni mwema; kwa maana uaminifu wa agano lake wadumu milele.
Ku gode wa Ubangiji, gama nagari ne shi; ƙaunarsa madawwamiya ce har abada.