< Zaburi 105 >
1 Mshukuruni Yahwe, liitieni jina lake; myafanye matendo yake yajulikane kati ya mataifa.
Ku yi godiya ga Ubangiji, ku kira bisa sunansa; ku sanar a cikin al’ummai abin da ya yi.
2 Mwimbieni yeye, mwimbieni sifa yeye; semeni matendo yake yote ya ajau.
Ku rera gare shi, ku rera yabo gare shi; ku faɗa dukan abubuwan mamakin da ya aikata.
3 Mjivune katika utakatifu wa jina lake; moyo wao wamtafutao Yahwe ufurahi.
Ku ɗaukaka a cikin sunansa mai tsarki; bari zukatan waɗanda suke neman Ubangiji su yi farin ciki.
4 Mtafuteni Yahwe na nguvu zake; utafuteni uwepo wake siku zote.
Ku sa rai ga Ubangiji da kuma ƙarfinsa; ku nemi fuskarsa kullum.
5 Kumbukeni mambo ya ajabu aliyoyatenda,
Ku tuna da abubuwan mamakin da ya yi, mu’ujizansa, da kuma hukunce-hukuncen da ya zartar,
6 miujiza yake na amri zitokazo kinywani mwake, enyi kizazi cha Ibrahimu mtumishi wake, enyi watu wa Yakobo, wachaguliwa wake.
Ya ku zuriyar Ibrahim bawansa, Ya ku’ya’yan Yaƙub, zaɓaɓɓensa.
7 Yeye ni Yahwe, Mungu wetu. Amri zake ziko juu ya nchi yote.
Shi ne Ubangiji Allahnmu; kuma hukunce-hukuncensa suna a cikin dukan duniya.
8 Naye hulikumbuka agano lake milele, neno alilo amuru kwa ajili ya vizazi elfu.
Yana tuna da alkawarinsa har abada, maganar da ya umarta, har tsararraki dubu,
9 Hulikumbuka agano alilolifanya na Ibrahimu na kiapo alicho mwapia Isaka.
alkawarin da ya yi da Ibrahim, rantsuwar da ya yi wa Ishaku.
10 Hiki ndicho alicho mthibitishia Yakobo kama agano na kama agano la milele kwa Israeli.
Ya tabbatar da shi ga Yaƙub a matsayin ƙa’ida, Isra’ila a matsayin madawwamin alkawari,
11 Alisema, “Nitakupa wewe ardhi ya Kanaani kama sehemu yako ya urithi.”
“Gare ka zan ba da ƙasar Kan’ana a matsayin rabo za ka yi gādo.”
12 Alisema hili wakati tu walipokuwa wachache katika hesabu, yaani wachahe sana, nao walikuwa wageni katika nchi.
Sa’ad da suke kima kawai, kima sosai, da kuma baƙi a cikinta,
13 Walienda taifa hadi taifa na kutoka ufalme moja kwenda mwingine.
suka yi ta yawo daga al’umma zuwa al’umma, daga masarauta zuwa wata.
14 Hakuruhusu yeyote kuwaonea; aliwakemea wafalme kwa ajili yao.
Bai bar kowa yă danne su ba; saboda su, ya tsawata wa sarakuna,
15 Alisema, “Msiwaguze wapakwa mafuta wangu, na msiwadhuru manabii wangu.”
“Kada ku taɓa shafaffena; kada ku yi wa annabawa lahani.”
16 Aliita njaa katika nchi; akaondoa upatikanaji wa mkate wote.
Ya sauko da yunwa a kan ƙasa ya kuma lalace dukan tanadinsu na abinci;
17 Akatuma mtu mbele yao; Yusufu aliuzwa kama mtumishi.
ya kuma aiki mutum a gabansu, Yusuf, da aka sayar a matsayin bawa.
18 Miguu yake ilifungwa kwa pingu; alivishwa mnyororo wa chuma shingoni mwake,
Suka raunana ƙafafunsa da sarƙa aka sa wuyansa cikin ƙarafa,
19 mpaka wakati wa maneno yake ulipotimia, nalo neno la Yahwe lilimjaribu.
sai abin da ya rigafaɗi ya cika sai da maganar Ubangiji ta tabbatar da shi mai gaskiya.
20 Mfalme alituma watumishi kumfungua; mtawala wa watu alimuweka huru.
Sarki ya aika aka kuma sake shi, mai mulkin mutane ya’yantar da shi.
21 Alimuweka kuwa msimamizi wa nyumba yake kama mtawala wa mali zake zote
Ya mai da shi shugaban gidansa, mai mulki a bisa dukan abin da ya mallaka,
22 kuwaelekeza wakuu kama alivyopenda na kuwafundisha viongozi wake hekima.
don yă umarci sarakunansa yadda ya ga dama yă kuma koya wa dattawa hikima.
23 Kisha Israeli iliingia Misri, na Yakobo aliishi kwa muda katika nchi ya Hamu.
Sa’an nan Isra’ila ya shiga Masar; Yaƙub ya yi zama kamar baƙo a ƙasar Ham.
24 Yahwe aliwajalia watu wake wazae sana, na aliwafanya wenye nguvu kuliko adui zao.
Ubangiji ya mai da mutanensa suka yi ta haihuwa; ya sa suka yi yawa suka fi ƙarfin maƙiyansu,
25 Alisababisha adui zao wawachukie watu wake, na kuwatendea visivyo watumishi wake.
waɗanda ya juya zukatansu su ƙi mutanensa don su haɗa baki a kan bayinsa.
26 Alimtuma Musa, mtumishi wake, na Haruni, ambaye alikwisha mchagua.
Ya aiki Musa bawansa, da Haruna, wanda ya zaɓa.
27 Walifanya ishara zake kati ya Wamisri na maajabu yake katika ya nchi ya Hamu.
Suka yi mu’ujizansa a cikinsu, abubuwan mamakinsa a cikin ƙasar Ham.
28 Alituma giza na likaifanya nchi hiyo kuwa giza, lakini watu wake hawakutii amri zake.
Ya aiko da duhu ya kuma sa ƙasar tă yi duhu, ba domin sun yi tawaye a kan maganarsa ba?
29 Aligeuza maji kuwa damu na aliua samaki wao.
Ya mai da ruwaye suka zama jini, ya sa kifayensu suka mutu.
30 Nchi yao ilijaa vyura, hata katika vyumba vya watawala wao.
Ƙasarsu ta yi ta fid da kwaɗi, waɗanda suka haura cikin ɗakunan kwana na masu mulkinsu.
31 Alisema, na makundi ya inzi na chawa wakaja mjini mwote.
Ya yi magana, sai tarin ƙudaje suka fito, cinnaku kuma ko’ina a ƙasar.
32 Aliigeuza mvua yao kuwa mvua ya mawe, pamoja na miali ya moto juu ya ardhi yao.
Ya mai da ruwan samansu ya zama ƙanƙara, da walƙiya ko’ina a ƙasarsu;
33 Aliiharibu mizabibu yao na mitini yao; akaivunja miti ya mji wao.
ya lalace inabinsu da itatuwan ɓaurensu ya ragargaza itatuwan ƙasarsu.
34 Alisema, na nzige wakaja, nzige wengi sana.
Ya yi magana, sai fāri ɗango suka fito, fāran da ba su ƙidayuwa;
35 Nzige walikula mboga zao zote za majani katika nchi yao. Walikula mazao yote ardhini.
suka cinye kowane abu mai ruwan kore a cikin ƙasarsu, suka cinye amfanin gonarsu
36 Aliua kila mzaliwa wa kwanza katika nchi yao, malimbuko ya nguvu zao.
Sa’an nan ya karkashe dukan’yan fari a cikin ƙasarsu, nunan fari na dukan mazantakarsu.
37 Aliwatoa nje Waisraeli wakiwa na fedha na dhahabu; hakuna mmoja wa kabila lake aliyejikwaa njiani.
Ya fitar da Isra’ila, ɗauke da azurfa da zinariya, kuma daga cikin kabilansu babu wani da ya kāsa.
38 Misri ilifurahi walipoondoka, maana Wamisri waliwaogopa.
Masar ta yi murna sa’ad da suka tafi, saboda tsoron Isra’ila ya fāɗo musu.
39 Alitandaza wingu liwafunike na alifanya moto uwaangazie wakati wa usiku.
Ya shimfiɗa girgije kamar mayafi, da kuma wuta don ta ba su haske da dare.
40 Waisraeli waliomba chakula, naye aliwaletea kware na aliwatosheleza kwa mkate kutoka mbiguni.
Suka roƙa, ya kuwa ba su makware ya kuma ƙosar da su da abinci daga sama.
41 Aliugawa mwamba, maji yalimwagika kutoka humo; yalitiririka katika jangwa kama mto.
Ya buɗe dutse, sai ruwa ya ɓulɓulo, kamar kogi ya gudu zuwa cikin hamada.
42 Kwa maana alikumbuka ahadi yake takatifu aliyoifanya kwa Ibrahimu mtumishi wake.
Ya tuna da alkawarinsa mai tsarki da ya ba wa bawansa Ibrahim.
43 Aliwaongoza watu wake kwa furaha, wateule wake kwa kelele za ushindi.
Ya fitar da mutanensa da farin ciki, zaɓaɓɓunsa da sowa ta farin ciki;
44 Aliwapa nchi za mataifa; walichukua milki ya mali za watu
ya ba su ƙasashen al’ummai, suka kuma sami gādon abin da waɗansu sun sha wahala a kai,
45 ili waweze kushika amri zake na kutii sheria zake. Msifuni Yahwe.
don su kiyaye farillansa su kuma kiyaye dokokinsa. Yabo ga Ubangiji.