< Zaburi 102 >
1 Sikia maombi yangu, Ee Yahwe; sikia kulia kwangu kwako.
Addu’ar mutum mai shan wahala. Sa’ad da ya rasa ƙarfi ya kuma yi makoki a gaban Ubangiji. Ka ji addu’ata, ya Ubangiji; bari kukata ta neman taimako ta zo gare ka.
2 Usiufiche uso wako mbali nami wakati wa shida. Unisikilize. Nikuitapo, unijibu upesi.
Kada ka ɓoye fuskarka daga gare ni sa’ad da nake cikin damuwa. Ka juye kunnenka gare ni; sa’ad da na yi kira, ka amsa mini da sauri.
3 Kwa maana siku zangu zinapita kama moshi, na mifupa yangu kama moto.
Gama kwanakina sun ɓace kamar hayaƙi; ƙasusuwana suna ƙuna kamar jan wuta.
4 Moyo wangu umeumizwa na niko kama majani yaliyo kauka. Ninasahau kula chakula chochote.
Zuciyata ta kamu da ciwo ta kuma bushe kamar ciyawa; na manta in ci abinci.
5 Kwa muendelezo wa kuugua kwangu, nimekonda sana.
Saboda nishina mai ƙarfi na rame na bar ƙasusuwa kawai.
6 Niko kama mwali wa jangwani; nimekuwa kama bundi magofuni.
Ni kamar mujiyar jeji ne, kamar mujiya a kufai.
7 Ninalala macho kama shomoro faraghani, pekeyake juu ya paa.
Na kwanta a faɗake; na zama kamar tsuntsun da yake shi kaɗai a kan rufin ɗaki.
8 Adui zangu wananilaumu mchana kutwa; wale wanao nidhihaki hutumia jina langu katika laana.
Dukan yini abokan gābana suna tsokanata; waɗanda suke mini ba’a suna amfani da sunana yă zama abin la’ana.
9 Ninakula majivu kama mkate na kuchanganya kinywaji changu kwa machozi.
Gama ina cin toka a matsayin abincina ina kuma gauraye abin sha nawa da hawaye
10 Kwa sababu ya hasira yako kali, umeniinua juu kunitupa chini.
saboda fushinka mai girma, gama ka ɗaga ni sama ka yar a gefe.
11 Siku zangu ni kama kivuli kanachofifia, na ninanyauka kama majani.
Kwanakina suna kamar inuwar yamma; na bushe kamar ciyawa.
12 Lakini wewe, Yahwe, unaishi milele, na kumbukumbu lako ni kwa vizazi vyote.
Amma kai, ya Ubangiji, kana zaune a kursiyinka har abada; sunan da ka yi zai dawwama a dukan zamanai.
13 Wewe utasimama na kuirehemu Sayuni. Sasa ni wakati wa mkurehemu yeye. Wakati ulio teuliwa umefika.
Za ka tashi ka kuma ji tausayin Sihiyona, gama lokaci ne na nuna alheri gare ta; ƙayyadadden lokacin ya zo.
14 Maana watumishi wako wameyaridhia mawe yake pendwa na kuyaonea huruma mavumbi ya magofu yake.
Gama duwatsunta suna da daraja ga bayinka; ƙurarta kawai kan sa su ji tausayi.
15 Mataifa wataliheshimu jina lako, Yahwe, na wafalme wote wa nchi watauheshimu utukufu wako.
Al’ummai za su ji tsoron sunan Ubangiji, dukan sarakunan duniya za su girmama ɗaukakarka.
16 Yahwe ataijenga tena Sayuni na ataonekana katika utukufu wake.
Gama Ubangiji zai sāke gina Sihiyona ya kuma bayyana a ɗaukakarsa.
17 Wakati huo, atajibu maombi ya fukara; hatayakataa maombi yao.
Zai amsa addu’ar marasa ƙarfi; ba zai ƙyale roƙonsu ba.
18 Hii itaandikwa kwa ajili ya vizazi vijavyo, na watu ambao bado hawajazaliwa watamsifu Yahwe.
Bari a rubuta wannan don tsara mai zuwa, cewa mutanen da ba a riga an halitta ba za su yabi Ubangiji,
19 Maana ametazama chini toka mahali pa juu patakatifu;
“Ubangiji ya duba ƙasa daga wurinsa mai tsarki a bisa, daga sama ya hangi duniya,
20 Toka mbinguni Yahwe ameiangalia nchi, ili kusikia kuugua kwa wafungwa, kuwafungua waliohukumiwa kufa.
don yă ji nishe-nishen’yan kurkuku yă kuma saki waɗanda aka yanke musu hukuncin mutuwa.”
21 Kisha watu watalitangaza jina la Yahwe katika Sayuni na sifa zake katika Yerusalemu
Saboda haka za a furta sunan Ubangiji a Sihiyona yabonsa kuma a Urushalima
22 pindi mataifa na falme watakapokusanyika pamoja kumtumikia Yahwe.
sa’ad da mutane da mulkoki suka tattaru don su yi wa Ubangiji sujada.
23 Amechukua nguvu zangu katikati ya siku zangu za kuishi, amezifupisha siku zangu.
Cikin rayuwata, ya karye ƙarfina; ya gajartar da kwanakina.
24 Nilisema, “Mungu wangu, usinichukue katikati ya siku zangu; wewe uko hapa hata kizazi chote.
Sai na ce, “Kada ka ɗauke ni a tsakiyar kwanakina, ya Allah; shekarunka suna bi cikin dukan zamanai.
25 Tangu zama za kale wewe uliiweka nchi mahali pake; mbingu ni kazi ya mikono yako.
A farkon fari ka kafa tushen duniya, sammai kuma aikin hannuwanka ne.
26 Mbingu na nchi zitaangamia lakini wewe utabaki; zitachakaa kama mavazi; utaziondoa kama watu waondoavyo mavazi yaliyo chakaa, nazo hazitaonekana tena.
Za su hallaka, amma za ka ci gaba; duk za su tsufe kamar riga. Kamar riga za ka canja su za a kuwa zubar da su.
27 Lakini wewe ni yuleyule, na miaka yako haitakuwa na mwisho.
Amma kana nan yadda kake, kuma shekarunka ba za su taɓa ƙarewa ba.
28 Watoto wa watumishi wako wataendelea kuishi, na uzao wao utaishi katika uwepo wako.
’Ya’yan bayinka za su zauna a gabanka; zuriyarsu za su kahu a gabanka.”