< Mithali 7 >

1 Mwanangu, yatunze maneno yangu na ndani yako udhihifadhi amri zangu.
Ɗana, ka kiyaye kalmomina ka kuma ajiye umarnaina a cikinka.
2 Uzilinde amri zangu ili uishi na uyatunzetu mafundisho yangu kama mboni ya jicho.
Ka kiyaye umarnaina za ka kuwa rayu; ka tsare koyarwata kamar ƙwayar idonka.
3 Uyafunge katika vidole vyako; uyaandike katika kibao cha moyo wako.
Ka daure su a yatsotsinka; ka rubuta su a allon zuciyarka.
4 Mwambie hekima, “wewe ni dada yangu,” na ufahamu mwite jamaa yako,
Ka faɗa wa hikima, “Ke’yar’uwata ce,” ka kuma kira fahimi danginka;
5 ili ujitunze mwenyewe dhidi ya mwanake haramu, dhidi ya mwanamke mgeni mwenye maneno laini.
za su kiyaye ka daga mazinaciya, daga mace marar aminci da kalmominta masu ɗaukan hankali.
6 Nilikuwa naangalia kwenye wavu wa dirisha la nyumba yangu.
A tagar gidana na leƙa ta labule mai rammuka.
7 Nikawatazama watu mwenye ukosefu wa uzoefu, na miongoni mwa watu vijana nikamwona kijana asiye na akili.
Sai na gani a cikin marasa azanci, na lura a cikin samari, wani matashi wanda ba shi da hankali.
8 Kijana huyo alishuka mtaani kwenye kona karibu na yule mwanamke, akaenda kwenye nyumba yake.
Yana gangarawa a titi kusa da kusurwarta, yana tafiya a gefen wajen gidanta
9 Ilikuwa katika utusiutusi wa siku muda wa jioni, wakati wa usiku na giza.
da magariba, yayinda rana tana fāɗuwa, yayinda duhun dare yana farawa.
10 Akakutana na yule mwanake, amevaa kama kahaba, katika moyo wa udanyanyifu.
Sai ga mace ta fito don ta sadu da shi, saye da riga kamar karuwa shirye kuma don ta yaudare shi.
11 Alikuwa na kelele na upotovu; miguu yake haikutulia kwenye masikani.
(Ba ta jin tsoro, ko kuma kunya, ƙafafunta ba sa zama a gida;
12 Alielekea mitaani, kisha sehemu ya sokoni, na katika kila upande alisubiri kwa kuviza.
wani lokaci a titi, wani lokaci a dandali, tana yawo a kowace kusurwa.)
13 Basi akamshika na kumbusu, kwa uso wa nguvu akamwambia,
Sai ta kama shi ta rungume shi da duban soyayya a fuskarta ta ce,
14 leo nimetoa sadaka yangu ya amani, nimelipa nadhili yangu,
“Ina da hadaya ta salama a gida; yau zan cika alkawarina.
15 hivyo nilikuja kukutana nawe, kuutafuta uso wako kwa hamu, na sasa nimekupata.
Saboda haka na fito don in sadu da kai; na neme ka na kuma same ka!
16 Nimeweka matandiko juu ya kitanda changu, kitani za rangi kutoka Misri.
Na lulluɓe gadona da lili masu launi dabam-dabam daga Masar.
17 Kitanda changu nimenyunyizia manemane, udi na mdalasini.
Na yayyafa turare a gadona da mur, aloyes da kuma kirfa.
18 Njoo, tunywe tujishibishe kwa upendo wetu hata asubuhi; tupate furaha kuu kwa matendo ya mahaba.
Zo, mu sha zurfin ƙauna har safe; bari mu ji wa ranmu daɗi da ƙauna!
19 Maana mume wangu hayupo nyumbani kwake; amekwenda safari ya mbali.
Mijina ba ya gida; ya yi tafiya mai nisa.
20 Alichukua mkoba wa fedha; atarudi siku ya mwezi mpevu.
Ya ɗauki jakarsa cike da kuɗi ba zai kuwa dawo gida ba sai tsakiyar wata.”
21 katika maneno yake mengi akamshinda; na kwa midomo yake laini anampotosha.
Da kalmomin rarrashi ta sa ya kauce; ta ɗauki hankalinsa da sulɓin maganarta.
22 Ghafula alimfuata kama maksai anayekwenda kwa mchinjaji, kama ayala aliyekamatwa kwa nguvu,
Nan take, ya bi ta kamar saniyar da za a kai mayanka, kamar wawa zuwa wurin da za a ba shi horo
23 mpaka mshale upasue ini lake. Alikuwa kama ndege anayekimbili kwenye mtego. Hakujua kuwa itamgharimu maisha yake.
sai da kibiya ta soki hantarsa, kamar tsuntsun da ya ruga cikin tarko, ba tare da sani zai zama sanadin ransa ba.
24 Na sasa, wanangu, nisikilizeni; zingatieni maneno ya kinywa changu.
Yanzu fa,’ya’yana, ku saurare ni; ku kasa kunne ga abin da nake faɗa.
25 Moyo wako usiyageukie mapito yake; usipotoshwe katika mapito yake.
Kada ku bar zuciyarku ta juya zuwa hanyoyinta ko ku kauce zuwa hanyoyinta.
26 Amesababisha watu wengi kuanguka kwa kuwajeruhi; ameua watu wengi.
Ta zama sanadin fāɗuwar yawanci; kisan da ta yi ba ta ƙidayuwa.
27 Nyumba yake ipo juu ya barabara ya kwenda kuzimu; huelekea chini kwenye vyumba vya mauti. (Sheol h7585)
Gidanta babbar hanya ce zuwa kabari mai yin jagora zuwa ɗakunan lahira. (Sheol h7585)

< Mithali 7 >