< Zaburi 114 >

1 Wakati Israeli walipotoka Misri, nyumba ya Yakobo kutoka kwa watu wa lugha ngeni,
Sa’ad da Isra’ila ya fito daga Masar, gidan Yaƙub daga mutane masu baƙon harshe,
2 Yuda alifanywa makao matakatifu ya Mungu, Israeli akawa milki yake.
Yahuda ya zama wuri mai tsarki na Allah, Isra’ila mallakarsa.
3 Bahari ilitazama ikakimbia, Yordani ulirudi nyuma,
Teku ya kalla ya kuma gudu, Urdun ya juye da baya;
4 milima ilirukaruka kama kondoo dume, vilima kama wana-kondoo.
duwatsu suka yi tsalle kamar raguna, tuddai kamar tumaki.
5 Ee bahari, ni nini kilichokufanya ukakimbia, nawe, ee Yordani, ukarudi nyuma,
Me ya sa, ya teku, kika gudu, Ya Urdun, ka juya baya,
6 enyi milima mkarukaruka kama kondoo dume, enyi vilima, kama wana-kondoo?
ku duwatsu, kuka yi tsalle kamar raguna, ku tuddai, kamar tumaki?
7 Ee dunia, tetemeka mbele za Bwana, mbele za Mungu wa Yakobo,
Ki yi rawar jiki, ya duniya, a gaban Ubangiji, a gaban Allah na Yaƙub,
8 aliyegeuza mwamba kuwa dimbwi la maji, mwamba mgumu kuwa chemchemi za maji.
wanda ya juye dutse ya zama tafki, dutse mai ƙarfi zuwa maɓulɓulan ruwa.

< Zaburi 114 >