< Mithali 31 >

1 Misemo ya Mfalme Lemueli, usia wa mama yake aliyomfundisha:
Maganganun Sarki Lemuwel, magana ce horarriya mahaifiyarsa ta koya masa,
2 “Ee mwanangu, ee mwana wa tumbo langu, ee mwana wa nadhiri zangu,
“Ka saurara, ya ɗana! Ka saurara, ɗan cikina! Ka saurara, ya ɗan amshin addu’ata!
3 Usitumie nguvu zako kwa wanawake, uhodari wako kwa wale wanaowaharibu wafalme.
Kada ka ba da ƙarfinka a kan mata, ƙarfinka ga waɗanda suka hallaka sarakuna.
4 “Ee Lemueli, haifai wafalme, haifai wafalme kunywa mvinyo, haifai watawala kutamani sana kileo,
“Ba na sarakuna ba ne, ya Lemuwel, ba na sarakuna ba ne su sha ruwan inabi, ba na masu mulki ba ne su yi marmarin barasa,
5 wasije wakanywa na kusahau vile sheria inavyoamuru na kuwanyima haki zao wote walioonewa.
don kada su sha su manta da abin da doka ta umarta, su hana wa waɗanda aka danne hakkinsu.
6 Wape kileo wale wanaoangamia, mvinyo wale walio na uchungu,
A ba da barasa ga waɗanda suke cikin halin ƙaƙa naka yi, ruwan inabi ga waɗanda suke cikin wahala;
7 Wanywe na kusahau umaskini wao na wasikumbuke taabu yao tena.
bari su sha su manta da talaucinsu kada kuma su ƙara tunawa da ɓacin ransu.
8 “Sema kwa ajili ya wale wasioweza kujisemea, kwa ajili ya haki za wote walioachwa ukiwa.
“Yi magana domin bebaye, domin hakkin dukan waɗanda suke naƙasassu.
9 Sema na uamue kwa haki, tetea haki za maskini na wahitaji.”
Yi magana a kuma yi shari’ar adalci; a tsare hakkin talakawa da masu bukata.”
10 Mke mwenye sifa nzuri, ni nani awezaye kumpata? Yeye ni wa thamani sana kuliko marijani.
Wa yake iya samun mace mai halin kirki? Darajarta ta fi ta lu’ulu’ai.
11 Mume wake anamwamini kikamilifu wala hakosi kitu chochote cha thamani.
Mijinta yana da cikakken amincewa da ita kuma ba ya rasa wani abu mai daraja.
12 Humtendea mumewe mema, wala si mabaya, siku zote za maisha yake.
Takan yi masa alheri ba mugunta ba, dukan kwanakin ranta.
13 Huchagua sufu na kitani naye hufanya kazi kwa mikono yenye bidii.
Takan zaɓi ulu da lilin ta yi ta saƙa da hannuwanta da farin ciki.
14 Yeye ni kama meli za biashara akileta chakula chake kutoka mbali.
Ita kamar jirgin’yan kasuwa ne tana kawo abincinta daga nesa.
15 Yeye huamka kungali bado giza huwapa jamaa yake chakula na mafungu kwa watumishi wake wa kike.
Takan farka tun da sauran duhu; ta tanada wa iyalinta abinci ta kuma shirya wa’yan matan gidanta ayyukan da za su yi.
16 Huangalia shamba na kulinunua, kutokana na mapato yake hupanda shamba la mizabibu.
Takan lura da gona sosai ta kuma saye ta; daga abin da take samu na kuɗin shiga take shuka gonar inabi.
17 Hufanya kazi zake kwa nguvu, mikono yake ina nguvu kwa ajili ya kazi zake.
Takan himmantu tă yi aikinta tuƙuru; hannuwanta suna da ƙarfi domin ayyukanta.
18 Huona kwamba biashara yake ina faida, wala taa yake haizimiki usiku.
Takan tabbata akwai riba a kasuwancinta, kuma fitilarta ba ya mutuwa da dare.
19 Huweka mikono yake kwenye pia, navyo vidole vyake hushikilia kijiti chenye uzi.
Da hannunta take riƙe abin kaɗi ta kuma kama abin saƙa da yatsotsinta.
20 Huwanyooshea maskini mikono yake na kuwakunjulia wahitaji vitanga vyake.
Takan marabci talakawa takan kuma taimaki masu bukata.
21 Theluji ishukapo, hana hofu kwa ajili ya watu wa nyumbani mwake, kwa maana wote wamevikwa nguo za kutia joto.
Sa’ad da ƙanƙara ta fāɗi, ba ta jin tsoro saboda gidanta; gama dukansu suna da tufafi masu kauri.
22 Hutengeneza mazulia ya urembo ya kufunika kitanda chake, yeye huvaa kitani safi na urujuani.
Takan yi wa gadonta kayan shimfiɗa; tufafinta kuma na lilin ne mai laushi na shunayya.
23 Mume wake anaheshimiwa kwenye lango la mji, aketipo miongoni mwa wazee wa nchi.
Ana girmama mijinta a ƙofar shiga birni inda yakan zauna a cikin dattawan gari.
24 Hutengeneza mavazi ya kitani na kuyauza, naye huwauzia wafanyabiashara mishipi.
Takan yi riguna na lilin ta sayar; takan kuma sayar wa’yan kasuwa da ɗamara.
25 Amevikwa nguvu na heshima, anaweza kucheka bila kuwa na hofu kwa siku zijazo.
Ƙarfi da mutunci su ne suturarta; za tă iya yin dariyar kwanaki masu zuwa.
26 Huzungumza kwa hekima na mafundisho ya kuaminika yapo ulimini mwake.
Tana magana da hikima, kuma umarnai mai aminci yana a harshenta.
27 Huangalia mambo ya nyumbani mwake wala hali chakula cha uvivu.
Tana lura da sha’anin gidanta kuma ba ta cin abincin ƙyuya.
28 Watoto wake huamka na kumwita aliyebarikiwa, mumewe pia humsifu, akisema:
’Ya’yanta sukan tashi su ce da ita mai albarka; haka mijinta ma, yakan kuma yabe ta yana cewa,
29 “Wanawake wengi hufanya vitu vyenye sifa nzuri, lakini wewe umewapita wote.”
“Mata da yawa suna yin abubuwan yabo, amma ke kin fi su duka.”
30 Kujipamba ili kuvutia ni udanganyifu na uzuri unapita upesi, bali mwanamke anayemcha Bwana atasifiwa.
Kayan tsari yana ruɗu, kyau kuma kan shuɗe; amma mace mai tsoron Ubangiji abar yabo ce.
31 Mpe thawabu anayostahili, nazo kazi zake na zimletee sifa kwenye lango la mji.
Ka ba ta ladar da ya dace tă samo wa kanta, bari kuma ayyukanta su kawo mata yabo a ƙofar shiga birni.

< Mithali 31 >