< Salmos 101 >

1 Haré una canción de misericordia y justicia; a ti, oh Señor, haré melodía.
Ta Dawuda. Zabura ce. Zan rera wa ƙauna da adalcinka; gare ka, ya Ubangiji, zan rera yabo.
2 Andare sabiamente en el camino de la justicia: ¿cuándo vendrás a mí? Estaré caminando en mi casa con un corazón verdadero.
Zan yi hankali ga yin rayuwa marar zargi, yaushe za ka zo gare ni? Zan bi da sha’anin gidana da zuciya marar abin zargi
3 No pondré ningún mal ante mis ojos; Estoy en contra de que todos se vuelvan hacia un lado; No lo tendré cerca de mí.
Ba zan kafa a gaban idanuna 1 wani abu marar kyau ba. Na ƙi jinin ayyukan mutane marasa aminci; ba za su manne mini ba.
4 El corazón falso lo enviaré lejos: No tendré un malhechor para un amigo.
Mutane masu mugun zuciya za su nesa da ni; ba abin da zai haɗa ni da mugunta.
5 Daré muerte a cualquiera que diga en secreto el mal de su prójimo; el hombre con una mirada alta y un corazón de orgullo es repugnante para mí.
Duk wanda ya yi ɓatanci wa maƙwabcinsa a ɓoye shi za a kashe; duk mai renin wayo da mai girman kai, ba zan jure masa ba.
6 Mis ojos estarán puestos en los que tienen buena fe en la tierra, para que vivan en mi casa; el que anda por el camino correcto será mi siervo.
Idanuna za su kasance a kan amintattu a cikin ƙasar, don su zauna tare da ni; tafiyarsa ba ta da zargi zai yi mini hidima.
7 El obrero del engaño no entrará en mi casa; el hombre falso no tendrá lugar ante mis ojos.
Babu mai ruɗun da zai zauna a gidana; babu mai ƙaryan da zai tsaya a gabana.
8 Día tras día destruiré a todos los pecadores en la tierra, para que todos los malvados puedan ser separados de Jerusalén.
Kowace safiya zan rufe bakunan dukan mugaye a ƙasar; zan yanke kowane mai aikata mugunta daga birnin Ubangiji.

< Salmos 101 >