< Levítico 23 >
1 Y él Señor dijo a Moisés:
Ubangiji ya ce wa Musa,
2 Di a los hijos de Israel: Estas son las fiestas dedicadas al Señor, que llamaran reuniones santas: estas son mis fiestas.
“Yi magana da Isra’ilawa, ka ce musu, ‘Ga ƙayyadaddun bukukkuwa, ƙayyadaddun bukukkuwan Ubangiji, da za ku sanar wa mutane su riƙa kiyayewa, su zama lokutan tarurruka masu tsarki.
3 En seis días se puede trabajar; pero el séptimo día es un día especial de descanso, un tiempo para la adoración; no pueden hacer ningún tipo de trabajo: es un día de reposo para el Señor donde quiera que estén viviendo.
“‘Akwai kwanaki shida da za ku iya yin aiki, amma rana ta bakwai, Asabbaci ne na hutu, rana mai tsarki ga jama’a. Kada ku yi wani aiki a ko’ina kuke da zama, Asabbaci ne ga Ubangiji.
4 Estas son las fiestas dedicadas al Señor, los días santos de adoración que mantendrás en sus horarios regulares.
“‘Waɗannan su ne bukukkuwan da Ubangiji ya kafa da tsarkakakkun taron jama’a za su yi a ƙayyadaddun lokuta.
5 En el primer mes, el día catorce del mes al anochecer, es la Pascua del Señor;
Bikin Ƙetarewar Ubangiji, zai fara da yamma a ranar goma sha huɗu na wata na fari.
6 Y a los quince días del mismo mes es la fiesta del pan sin levadura; Durante siete días, que tu alimento sea pan sin levadura.
A rana ta goma sha biyar na wannan wata, za a fara Bikin Burodi Marar Yisti na Ubangiji. Za ku yi kwana bakwai kuna cin burodi marar yisti.
7 El primer día tendrán una reunión santa; Ustedes no pueden hacer ningún tipo de trabajo de campo.
A rana ta fari, ku yi taro mai tsarki, ba kuwa za ku yi aiki na kullum ba.
8 Y cada día, durante siete días, darán un holocausto al Señor; y en el séptimo día habrá una reunión santa; Ustedes no pueden hacer trabajo de campo.
Kwana bakwai za ku miƙa hadaya ga Ubangiji da wuta. A rana ta bakwai ɗin ku yi taro mai tsarki, ba za ku kuwa yi aiki na kullum ba.’”
10 Di a los hijos de Israel: Cuando hayan entrado a la tierra que les daré, y que hayan cosechado su grano de sus campos, tomen algunos de los primeros frutos del grano al sacerdote;
“Yi magana da Isra’ilawa, ka ce musu, ‘Sa’ad da kuka shiga ƙasar da zan ba ku, kuka kuma girbe amfanin gonarta, sai ku kawo wa firist damin hatsi na farko da kuka girbe.
11 Y que sea mecido el manojo de grano delante del Señor, para que sean aceptados; Al día siguiente del sábado, el sacerdote lo aceptará.
Zai kaɗa damin a gaban Ubangiji domin yă zama yardajje a madadinku; firist ɗin zai kaɗa shi a kashegarin Asabbaci.
12 Y en el día que presentes él manojo del grano, darás un cordero macho del primer año, sin ningún defecto, como una ofrenda quemada al Señor.
A ranar da kuka kaɗa damin, dole ku miƙa hadaya ta ƙonawa na ɗan rago bana ɗaya, marar lahani ga Ubangiji,
13 Y que la ofrenda de la comida sea con dos décimas partes de un efa de flor de harina mezclada con aceite, una ofrenda quemada al Señor en olor grato; y la ofrenda de la bebida debe ser de vino, la cuarta parte de un hin.
tare da hadaya ta gari mai laushi, humushi biyu haɗe da mai, wato, hadaya ce da aka ƙone da wuta ga Ubangiji, mai daɗin ƙanshi, da kuma abin sha kwalaba ɗaya na ruwan inabi.
14 Y no pueden tomar pan, grano seco o grano fresco como alimento hasta el mismo día en que haya dado la ofrenda a su Dios: esta es una regla para siempre a través de todas sus generaciones, dondequiera que vivan.
Ba za ku ci wani burodi, ko gasasshen hatsi, ko sabon hatsi ba, sai ran nan da kuka kawo wannan hadaya ga Allahnku. Wannan za tă zama dawwammamiyar farilla wa tsararraki masu zuwa, a duk inda kuke zama.
15 Y que sean contadas siete semanas completas desde el día después del sábado, el día en que dan el grano para la ofrenda mecida;
“‘Daga kashegarin Asabbaci, ranar da kuka kawo dami don hadaya ta kaɗawa, ku ƙirga cikakku makoni bakwai.
16 Sean contados cincuenta días, hasta el día después del séptimo sábado; entonces deben dar una nueva ofrenda de trigo nuevo al Señor.
Ku ƙirga kwana hamsin har zuwa kashegarin Asabbaci na bakwai, sa’an nan ku miƙa hadaya ta sabon hatsi ga Ubangiji.
17 Llevarán de sus casas dos tortas de pan, hechas de una quinta parte de un efa de la mejor harina, cocinada con levadura, para ser mecida como primicias al Señor.
Daga ko’ina kuke da zama, ku kawo dunƙule biyu na humushin gari mai laushi da aka tuya da yisti, a matsayin hadaya ta kaɗawa ta’ya’yan fari na itatuwa ga Ubangiji.
18 Y con el pan, toma siete corderos del primer año, sin defectos, y un becerro y dos carneros, serán una ofrenda quemada al Señor, con su ofrenda de comida y sus ofrendas de bebida, una ofrenda quemada de un olor grato al Señor.
Tare da wannan, ku miƙa’yan raguna bakwai, kowanne bana ɗaya-ɗaya marar lahani, bijimi da kuma raguna biyu. Za su zama hadaya ta ƙonawa ga Ubangiji, tare da hadayunsu na hatsi, da hadayunsu na sha, hadaya da aka yi da wuta, mai daɗin ƙanshi ga Ubangiji.
19 Y deben dar un macho cabrío por una ofrenda por el pecado y dos corderos del primer año por la ofrenda de paz.
Sa’an nan ku miƙa bunsuru ɗaya na hadaya don zunubi, da’yan raguna biyu, kowanne bana ɗaya-ɗaya, don hadaya ta salama.
20 Y estos serán mecidos por el sacerdote, con el pan de las primicias, como ofrenda al Señor, con los dos corderos; serán santos para el sacerdote del Señor.
Firist zai kaɗa’yan raguna biyun a gaban Ubangiji, a matsayin hadaya ta kaɗawa, tare da burodin sababbin’ya’yan fari na itatuwan. Tsarkaken hadaya ce ga Ubangiji ga firist.
21 Y el mismo día, celebrarán una reunión santa para ustedes; no puede realizar ningún trabajo de campo ese día; es una regla para siempre a través de todas sus generaciones, dondequiera que estén viviendo.
A wannan rana za ku yi taro mai tsarki, ba kuwa za ku yi aiki na kullum ba. Wannan za tă zama dawwammamiyar farilla wa tsararraki masu zuwa, a ko’ina kuke da zama.
22 Y cuando llegue el tiempo de cosechar, no permitan que se corte todo el grano en los bordes del campo, y no tome el grano que se ha caído en el campo; que sea para los pobres y para los extranjeros: Yo soy el Señor, tu Dios.
“‘Sa’ad da kuka yi girbin gonarku, kada ku girbe har ƙarshen gefen gonar, ko ku yi kalar girbinku. Ku bar su wa matalauta da baƙi. Ni ne Ubangiji Allahnku.’”
23 Y Él Señor dijo a Moisés:
Ubangiji ya ce wa Musa,
24 Di a los hijos de Israel: En el séptimo mes, el primer día del mes, que haya un día especial de descanso para ustedes, un día de memoria, convocando por el soplar de trompetas, una reunión para rendir culto.
“Faɗa wa Isra’ilawa cewa, ‘A ranar farko ga wata na bakwai, za tă zama ranar hutu, rana ce ta tuni da yin taro mai tsarki na sujada da za a fara busar ƙaho.
25 No hagan trabajos de campo y den al Señor una ofrenda quemada.
Kada ku yi aiki na kullum, amma ku miƙa hadaya ta ƙonawa ga Ubangiji.’”
26 Y él Señor dijo a Moisés:
Ubangiji ya ce wa Musa,
27 El décimo día de este séptimo mes es el día para quitar el pecado; Que sea un día santo de adoración, deben guardarse del placer y dar al Señor una ofrenda quemada.
“Rana ta goma ta wata bakwai, za tă zama Ranar Kafara. Sai ku yi taro mai tsarki don ku yi mūsun kanku ku kuma miƙa hadayar da aka yi da wuta ga Ubangiji.
28 Y en ese día no harán ningún tipo de trabajo, porque es un día de quitar el pecado para que sean perdonados delante del Señor su Dios.
Kada ku yi aiki a ranar, gama Ranar Kafara ce, sa’ad da za a yi kafara saboda ku a gaban Ubangiji Allahnku.
29 Para cualquier persona, quienquiera que sea, que no se afligiera ese día, será eliminado de su pueblo.
Duk wanda bai yi mūsun kansa a wannan rana ba, dole a raba shi daga mutanensa.
30 Y si cualquier persona, quienquiera que sea, en ese día hace algún tipo de trabajo, le enviaré la destrucción de entre su pueblo.
Zan hallaka duk wani da ya yi aiki a wannan rana daga mutanensa.
31 No pueden hacer ningún tipo de trabajo; esta es un orden para siempre a través de todas sus generaciones, dondequiera que estén viviendo.
Sam ba za ku yi wani aiki ba. Wannan za tă zama dawwammamiyar farilla ce, wa tsararraki masu zuwa, a ko’ina kuke da zama.
32 Que este sea un día de reposo especial para ustedes, y absténganse de todo placer; en el noveno día del mes, al caer la noche de la tarde a la noche, que se guarde este sábado.
Asabbaci ne na hutu dominku, kuma dole ku yi mūsun kanku. Daga yamman rana ta tara ga wata, har zuwa yamma na biye, za ku kiyaye Asabbacinku.”
33 Y él Señor dijo a Moisés:
Ubangiji ya ce wa Musa,
34 Di a los hijos de Israel: El día quince de este mes séptimo, que la fiesta de los tabernáculos que celebren durante siete días al Señor.
“Faɗa wa Isra’ilawa cewa, ‘A ranar goma sha biyar ga wata na bakwai, za a fara Bikin Tabanakul na Ubangiji, zai kuma ɗauki kwana bakwai.
35 El primer día habrá una reunión santa. No hagan trabajo de campo.
A ranar farko za tă zama ta taro mai tsarki, kada ku yi aiki na kullum.
36 Todos los días durante siete días da una ofrenda encendida al Señor; y en el octavo día habrá una reunión santa, cuando darás una ofrenda quemada al Señor. Este es un día santo especial, no puede hacer trabajo de campo ese día.
Kwana bakwai za ku miƙa hadayun da aka yi da wuta ga Ubangiji, a rana ta takwas, ku yi taro mai tsarki, ku kuma miƙa hadayar da aka yi da wuta ga Ubangiji. Wannan ranar rufewar taro ce; kada ku yi aiki na kullum.
37 Estas son las fiestas especiales del Señor, que deben ser guardadas por ustedes como días santos de adoración, para hacer una ofrenda por fuego al Señor; una ofrenda quemada, una ofrenda de comida, una ofrenda de sacrificio y ofrendas de bebida; cada uno en su día especial;
(“‘Waɗannan su ne bukukkuwan da Ubangiji ya kafa, waɗanda za ku yi a matsayin tsarkakakkun taro, don kawo hadayun da aka yi da wuta ga Ubangiji, hadayu na ƙonawa da hadayu na hatsi, sadaka da kuma hadayu na sha, da ake bukata kowace rana.
38 Además de los sábados del Señor, y además de las cosas que dan y los juramentos que hacen y las ofrendas voluntarias al Señor.
Waɗannan hadayu, ƙari ne a kan waɗannan na Asabbatan Ubangiji, haɗe kuma da kyautanku, da kome da kuka yi alkawari, da kuma hadayu yardar ran da za ku ba wa Ubangiji.)
39 Pero a los quince días del séptimo mes, cuando hayan obtenido todos los frutos de la tierra, celebrarán la fiesta del Señor durante siete días. El primer día será un día de reposo y el octavo día lo mismo.
“‘Saboda haka, farawa daga ranar goma sha biyar ga watan bakwai, bayan kun tara hatsin gona, ku yi bikin Ubangiji kwana bakwai; rana ta fari, rana hutu ce, rana ta takwas kuma rana hutu ce.
40 En el primer día, tome el fruto de los mejores árboles, ramas de palmeras y ramas de árboles gruesos y árboles de la ribera, y regocíjense ante el Señor durante siete días.
A rana ta fari, za ku ɗebi zaɓaɓɓun’ya’yan itatuwa daga itatuwa, da rassan dabino, rassa masu ganye, da kuma ganyayen itacen wardi na rafi, ku yi farin ciki a gaban Ubangiji Allahnku, kwana bakwai.
41 Y que esta fiesta se mantenga delante del Señor durante siete días al año: es una regla para siempre de generación en generación; en el séptimo mes que se conserve.
Za ku kiyaye bikin nan har kwana bakwai a kowace shekara ga Ubangiji. Wannan za tă zama dawwammamiyar farilla wa tsarraraki masu zuwa, ku kiyaye ta a wata na bakwai.
42 Durante siete días vivirán en tiendas de campaña; todos aquellos que son israelitas de nacimiento deben hacer de las tiendas sus lugares de vida.
Ku zauna a bukkoki kwana bakwai. Dukan’yan ƙasa haifaffun Isra’ilawa, za su zauna a bukkoki
43 Para que las generaciones futuras puedan tener en cuenta cómo les di las tiendas de los hijos de Israel como lugares de vida cuando los saqué de la tierra de Egipto. Yo soy el Señor, tu Dios.
don zuriyarku tă san cewa na sa Isra’ilawa suka zauna a bukkoki sa’ad da na fitar da su daga Masar. Ni ne Ubangiji Allahnku.’”
44 Y Moisés les explicó claramente a los hijos de Israel las órdenes acerca de las fiestas especiales dedicadas al Señor.
Saboda haka Musa ya sanar wa Isra’ilawa ƙayyadaddun bukukkuwan Ubangiji.